Gwamnatin Isra'ila ta hana Babban Muftin Kudus, Sheikh Mohammed Hussein, shiga harabar Masallacin Al-Aqsa na tsawon mako guda bayan tsare shi yau Juma'a.
Gwamnatin Isra'ila ta hana Babban Muftin Kudus, Sheikh Mohammed Hussein, shiga harabar Masallacin Al-Aqsa na tsawon mako guda bayan tsare shi yau Juma'a.
Sanata Ali Muhammad Ndume ya yi magana kan abubuwan da suka shafi tsaron Najeriya, tattali da yaki da talauci bayan zama da Bola Tinubu a fadar shugaban kasa.
A cikin jawabin da kakakinsa, Garba Shehu, ya fitar ranar Talata, shugaba Buhari ya mika sakon ta'aziyyarsa ga ilahirin mutanen jihar Neja bisa rashin da ya kir
A garin Douala, cutar COVID-19 ta ga bayan Frankline Ndifor wanda ya ke warkar da mutane. Ndifor ya taba tsayawa takarar Shugaban kasa a Kamaru a shekarar 2018.
Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai ya yi wa malaman da suka zargesa da hana sallar Juma'a a jihar 'Allah ya isa'. Gwamnan ya ce ya bar malaman da Allah
A cikin faifan bidiyon, an ga ma su jinyar, yawancinsu matasa maza, na wasa da raha tare da fallewa da gudu a cikin wani dogon daki da aka killace su. Babu wata
El Rufai ya koka kan yadda wasu jamian tsaro ke karbar kudi a hannun direbobi suna barinsu su shigo Kaduna duk da dokar hana zirga zirga da gwamnati ta saka.
Sheikh Ahmad Gumi, fitaccen malamin addini, ya ce bai kamata a yi bar jama'a su halarci Sallae Eidi a jam'i ba domin a dakile yaduwar cutar korona. Malamin add
Daya daga cikin Dattawan Arewa Alhaji Tanko Yakasai ya bayyana dalilan da suka sanya bai taba fatan ganin shugaba Muhammadu Buhari ba a kujerar mulkin Najeriya.
Gwamnatin jihar Nasarawa ta dage hana zuwa wuraren bauta na makonni biyu da ta saka. Ta sanar da hakan ne a shafinta na twitter, dokar zai daina aiki na mako 2.
A kokarinta na magance matsalolin tsaro da suka addabi jahar Filato, gwamnatin shugaba Buhari ta tura kwararrun dakarun Soji na musamman guda 35 zuwa jahar.
Labarai
Samu kari