Mai alfarma Sarkin Musulmi, Muhammadu Sa'ad Abubakar ya bayyana cewa lokaci ya yi da za a hada kai domin yaki da matsalar 'yan bindiga a Arewacin Najeriya.
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Muhammadu Sa'ad Abubakar ya bayyana cewa lokaci ya yi da za a hada kai domin yaki da matsalar 'yan bindiga a Arewacin Najeriya.
Babban bankin Najeriya (CBN) ya yi karin haske kan batun daina amfani da tsohuwar takardar kudi ta N100. CBN ya ce da tsohuwa da sabuwa dukkansu halastattu ne.
Wani sanannen mai hada magani, Dahiri Wali, ya rasu yana da shekaru 85 a duniya. Wata majiya daga iyalansa mai suna Salahudeen Wali, ya sanar da mutuwarsa.
Hakan na cikin wata sanarwa ne mai dauke da saka hannun mai magana da yawun rundunar 'yan sandan jihar Legas, DSP Bala Elkana, da ya fitar a ranar Alhamis.
An samu karin mutum 18 da suka kamu da cutar a jihar a ranar 21 ga watan Mayu. 14 daga cikinsu sun fito ne daga karamar hukumar Kaduna ta Arewa, 2 daga Zaria.
A cikin sanarwar da NCDC ta saba fitarwa a daren kowacce rana a shafinta na Twitter, ta sanar da cewa karin sabbin mutum 339 da suka fito daga jihohin Najeriya.
Ba kankanin abin farinciki ba ne a wurinmu cewar ma'aikanmu da su ka kamu da cutar korona a kwanakin baya sun warke. Sakamakon gwajin da aka aiko min ya nuna ce
Don haka Oyegun yace shugaban kasa Muhammadu Buhari na ganin kamata ya yi a basu daman tsayawa takara karo na biyu, sai dai kuma idan su ne basu da muradi.
Wata matashiya Salma Hassan da ke karamar hukumar Itas Gadau ta jihar Bauchi, ta shiga hannun 'yan sandan jihar sakamakon zarginta da ake da sokawa mijinta wuka
Kwamishinan lafiya na jihar Legas, Farfesa Akin Abayomi, ya ce gwamnatin jihar na kashe tsakanin N40,000 zuwa N50,000 a kan kowanne gwajin da ake wa mutum daya.
Karyewar darajar man na nufin kudin shigar kasar sun ragu kenan, haka zalika ga shi kasar ta dakatar da duk wasu harkokin kasuwanci saboda gudun yaduwar annobar
Labarai
Samu kari