Mai alfarma Sarkin Musulmi, Muhammadu Sa'ad Abubakar ya bayyana cewa lokaci ya yi da za a hada kai domin yaki da matsalar 'yan bindiga a Arewacin Najeriya.
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Muhammadu Sa'ad Abubakar ya bayyana cewa lokaci ya yi da za a hada kai domin yaki da matsalar 'yan bindiga a Arewacin Najeriya.
Babban bankin Najeriya (CBN) ya yi karin haske kan batun daina amfani da tsohuwar takardar kudi ta N100. CBN ya ce da tsohuwa da sabuwa dukkansu halastattu ne.
Darakta janar din hukumar yaki da cututtuka masu yaduwa, Chikwe Ihekweazu, ya sanar da hakan a yayin jawabi ga kwamitin yaki da annobar korona ta shugaban kasa.
Dino Melaye ya ce ba zai saida motocinsa ba, addu’a ma ya ke yi ya samu kudin karo su, duk da ba ya Majalisar dattawa bayan ya sha kashi a zaben Kogi ta Yamma.
Duk da cigaba da ruruwan annobar Coronavirus tare da hauhawar adadin mutanen dake kamuwa da cutar a duk rana, wasu jahohi sun sassauta doka don jama’a su huta.
Hukumar yaki da fasa kauri ta Najeriya reshen Marine a jahar Legas ta bayyana ta kama haramtattun kaya da aka shigo dasu Najeriya da darajarsu ta kai N1.06bn.
Wani jirgin saman Pakistan International Airlines wanda ya taso daga Lahore ya rikito a filin jiragen saman Karachi, a cewar hukumar kula da jiragen saman kasar
Ministan sadarwa na kasa Dr Isa Ali Ibrahim Pantami, ya yaba wa wasu gwamnonin kasar da suka karbi sabon kudirin sadarwa wanda ake kira Right of Way Resolution.
Tagwayen masu suna Goodluck da Rejoice sun rasa mahaifiyarsu bayan sa'o'i uku da aka haifesu. Halin da jariran ke ciki ne ya ja hankalin wata gidauniya a Imo.
Gwamna Ben Ayade na jihar Cross River, a ranar Alhamis ya bayar da izinin dauke wa mutane da kungiyoyin da suka fada a rukunin masu karamin karfi biyan haraji.
Gwamnatin Kaduna ta bayyana haka ne a matsayin martani ga kokarin shiga yajin aiki da ma’aikatan ke yi, inda ta ce ba za ta lamunci duk wani bita da kulli ba.
Labarai
Samu kari