Wata daliba 'yar Najeriya da ta kammala karatunta a Ukraine ta rasa ranta sakamakon hare-haren Rasha. Dalibar ta rasu tana gab da karbar kwalin karatunta.
Wata daliba 'yar Najeriya da ta kammala karatunta a Ukraine ta rasa ranta sakamakon hare-haren Rasha. Dalibar ta rasu tana gab da karbar kwalin karatunta.
Babban Bankin Najeriya CBN ya soke lasisin wasu bankunan microfinance 46 daga 1 ga Yuli, 2026 saboda rashin cika ƙa’idojin aiki da doka ta tanada.
Kamfanin Dillancin Labarai, NAN, ta ruwaito cewa an gudanar da sallar Idi a Kofar Mata da wasu wurare da gwamnati ta bayar da izinin ayi sallar Idi a jihar.
Tsoro da tashin hankali ya shiga zukatan mazauna jihar Katsina sakamakon karuwar mace-mace a garin Katsina bayan hauhawar annobar Coronavirus. A ranar Lahadi, a
Rundunar sojin hadin guiwa (MNJTF) ta ragargaji mayakan ta'addancin ISWAP a yankunan tsibirin tafkin Chadi, kamar yadda majiyar rundunar ta sanar da HumAngle.
Ministan sadarwa ya shiga makoki inda mu ka ji Allah ya yi wa wata ‘Yaruwar Isa Ali Pantami rasuwa a Jihar Gombe, bayan wata 7 da rasuwar ‘Danuwansa, Ishaq.
Ibrahim Badamasi Babangida ya yi hutun sallar bana tare da Iyalinsa. Tsohon Shugaban Najeriyar ya dauki hoton sallah tare da ‘ya‘ya da jikokinsa a Minna, Neja.
Farfesa Ibrahim Gambari ya shiga Malamai daga hawansa kujerar Malam Abba Kyari. Malamai sun yi wa sabon shugaban ma’aikatar fadar shugaban kasa Buhari addu’o’i.
A cikin sanarwar da NCDC ta saba fitarwa a daren kowacce rana tun bayan bullar annobar korona a Najeriya, jimillar ma su dauke da cutar korona a Najeriya ya hau
Mun ji cewa Gwamnatin Jihar Legas ba za ta zaftare albashin wani Ma’aikaci ba. Gwamna Jide Sanwo-Olu ya ci-girma, ya hakura da IGR saboda Ma’aikata su tsira.
Gwamnanatin jihar Kaduna, karkashin jagorancin Nasir El-Rufa'i, ta gargadi iyayen da ke kai yaransu Almajirci cewa za'a yi musu daurin shekaru 2 a gidan kaso.
Labarai
Samu kari