Masallacin Sultan Bello ya saki hotunan mutane da ya ce sun addabi jama'a da satar waya. An ce suna tafaka sata ne a lokacin da ake sallar Juma'a ko daurin aure.
Masallacin Sultan Bello ya saki hotunan mutane da ya ce sun addabi jama'a da satar waya. An ce suna tafaka sata ne a lokacin da ake sallar Juma'a ko daurin aure.
Babban Bankin Najeriya CBN ya soke lasisin wasu bankunan microfinance 46 daga 1 ga Yuli, 2026 saboda rashin cika ƙa’idojin aiki da doka ta tanada.
A yayin da dakarun sojin Najerriya ke gab da samun nasarar karar da ‘yan Boko Haram a yankin arewa maso gabas, mayakan na gaggawar mika kansu ko kuma a damko su
Ruma ya gamu da ajalinsa ne yayin da ya ziyarci kauyensu, Sabon Garin Dunburawa, domin ganawa da 'yan uwansa. Wata majiya ta sanar da Daily Trust cewa wasu 'yan
Harin na zuwa ne bayan kwana daya kacal da kashe mutane 13 a wani hari da 'yan bindigar su ka kai a kauyukan Unguwar Gizo, Maigora, Sabon Layi, da Mai Ruwa a ka
Hameed Ali, shugaban hukumar kwastam ta kasa, ya angwance da sabuwar matarsa a jihar Kano. Bikin wanda aka yi shagalinsa a ranar Asabar, an yi shi ne bayan kusa
Sultan Mohammed Saad Abubakar ya ba Gwamnati shawarar yadda za a kawo karshen rashin tsaro. Sarkin Musulmi ya fadawa Gwamnatin Najeriya ta ba sojoji kayan aiki.
Mohammed ya bayyana hakan ne yayin wata hira da ya yi da manema labarai domin tattaunawa da shi a yayin da ya cika shekara daya a kan kujerar gwamnan jihar Bauc
Mun ji cewa Gwamnatin Bauchi ta koka game da adadin matan da ke mutuwa wajen zubar da ciki. Mata fiye da 200 sun mutu wajen kokarin zubar da juna biyu a Bauchi.
Bashir Ahmad, hadimin shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ya sanar da cewa an kammala aikin zamanantar da bangaren filin jirgin saman kamar yadda aka kammala na Ab
Yanzu akwai mutane fiye da 70 da ke jinyar Coronavirus a Kaduna amma mun ji cewa Jaririn da ya ke fama da Coronavirus a jihar ya warke bayan makonni a asibiti.
Labarai
Samu kari