Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
'Yan bindiga sun kashe hakimin gari Bajida da ke karamar hukumar Fakai ta jihar Kebbi, Alhaji Musa Muhammad Bahago jaridar Daily Trust ta ruwaito daga Kebbi.
Fadar shugaban kasa Muhammadu Buhari ta yi martani a kan rahotannin da ke yawo na cewa an maye gurbin Ibrahim Magu da wani a matsayin shugaban EFCC, ta karyata.
Idan ba manta ba a watan Yulin 2019 ne Hukumar DSS ta cafke Mista Okolie saboda saye da yin amfani da tsohon layin wayar Hanan Buhari ‘yar Shugaban kasa Buhari.
Akalla Dakarun Sojojin Najeriya da aka yiwa horon na musamman guda 37 sun rasa rayukansu yayinda saura da dama suka jikkata a harin kwantan baunan yan BH.
Ministar kudi, kasafi da tsare-tsare, Hajiya Zainab Ahmed, ta halarci zaman majalisar yayin da gwamnonin jihohi 36 suka halarta daga jihohinsu ta hanyar bidiyo.
Yayinda yan siyasa ke fafutukar ganin sun kwance wa abokan hamayyarsu zani a kasuwa gabannin zaben Edo, an sanya bidiyon dalolin Ganduje a majigin birnin Benin.
Sai dai, rahoton jaridar bai bayar da cikakken bayani a kan yayin wacce tafiya ne shugaba Buhari ya bayar da umarnin ba, saboda shugaba Buhari ya ziyarci kasar
Ana cigaba da bankado zargin da ke kan wuyan Mr. Ibrahim Magu a lokacin da ya ke tsare a Najeriya. Mun ji sirrin yadda Ibrahim Magu ya jagoranci hukumar EFCC.
Sakamakon harin 'yan bindiga da ya tsananta a kauyukan karamar hukumar Isa ta jihar Sakkwato, mutane fiye da dubu 5 sun ranta a na kare domin neman mafaka.
Labarai
Samu kari