Wani jirgin sama mai saukar ungulu ya gamu da hatsari a kasar Saudiyya. Jirgin saman ya fado ne inda ya yi sanadiyyar rasa rayukan mutanen da ke cikinsa.
Wani jirgin sama mai saukar ungulu ya gamu da hatsari a kasar Saudiyya. Jirgin saman ya fado ne inda ya yi sanadiyyar rasa rayukan mutanen da ke cikinsa.
Rundunar 'yan sandan Benue ta kama mutum 10 da ake zargi da kashe shugaban MACBAN na Benue, Alhaji Ardo Risku Mohammed, tare da abokinsa Yakubu Isah.
Hukumar mayakan saman Najeriya, NAF, ta bayyana cewa ranar Lahadi za ta saki bayanin binciken da ta gudanar abinda ya kai ga mutuwar jarumar Soja, Tolulope.
An zargi Jami'an Sojojin Najeriya na atisayen Operation Whirl Stroke da kona gidaje da makaranta a garin Peva, karamar hukumar Takum, a jihar Taraba yau Asabar.
Akalla yara biyar sun rasa rayukansu yayinda shida sunyi mumunan jikkata bayan Bam ya tashi da su a kauyen 'Yar mama dake karamar hukumar Malumfashi, jihar Kt.
Wani lauya mai kare hakkin dan Adam, ya bukaci Buhari da ya tsige Abubakar Malami, Atoni janar na tarayya idan har da gaske yake yaki da cin hanci da rashawa.
Tsohon aminin shugaban kasa Muhammadu Buhari, Alhaji Buba Galadima ya bayyana dakatar da mukaddashi shugaban EFCC, Ibrahim Magu da aka yi a matsayin farfaganda.
Kwanakin baya, mu'assain gidan talabijin na AIT, Raymond Alegho Dokpesi, ya kamu da cutar Korona tare akalla 'yaya da jikokinsa 8. ga alamomin cutar Korona.
Gwamnatin jihar Kaduna ta umurci ma'aikatan jihar Kaduna su koma bakin aiki ranar Litinin, 20 ga Yuli bayan kwashe watanni uku sun zaune a gida sakamakon bullar
A yanzu kusan watanni hudu kenan bayan bullar cutar korona karo na farko a Najeriya cutar mai toshe kafofin numfashi ta yadu a jihohi 36 na kasar da kuma Abuja.
Cikinyan kwanaki 12 da suka gabata fari daga ranar Litnin 6 ga watan Yuli, 2020 zuwa yau Alhamis, 18 ga Yuli, 2020, muhimman abubuwa 5 sun faru da brahim Magu.
Labarai
Samu kari