Gwamnatin Kano ta sanar da cewa Gwamna Abba Kabir Yusuf zai jagoranci rantsr da sabon mataimakinsa, Murtala Sule Garo a gobe Talata da misalin karfe 11:00 na safe.
Gwamnatin Kano ta sanar da cewa Gwamna Abba Kabir Yusuf zai jagoranci rantsr da sabon mataimakinsa, Murtala Sule Garo a gobe Talata da misalin karfe 11:00 na safe.
Rundunar sojin Iran ta bayyana cewa ta kai hari kan wani jrigin ruwan Amurka da ya yunkurin keta mashigar Hormuz bayan ta sanar da rufe shi kirif.
Da yawan mutane suna da masaniyar amfanin Gwaiba ga lafiyar su. Sai dai kamar yadda bincike ya bayyana ba kowa ya san sirrikan da ganyen Gwaiba ya kunsa ba.
Sarkin ya ce an naɗa Buratai wannan sarautar ne saboda jajircewarsa wurin kawo karshen hare-haren ƴan bindiga da ma ta'addanci a yankin arewacin Najeriya..
Dakarun sojin saman Najeriya sun ragargaza wani sansanin mayakan ta'addanci na ISWAP da ke jihar Bornon, majiya daga rundunar sojin ta tabbatar, Channels TV.
A lokacin da 'yan bindiga suka shiga Kwanar Farakwai ta karamar hukumar Igabi a jihar Kaduna a watan Yuni, suna da manufa a kauyen, Daily Trust ta ruwaito haka.
Wata kotun Majistare da ke zama a Lokoja ta dage sauraron wata shari'a zuwa ranar Talata kafin duba bukatar belin wani Habib Rabiu mai shekaru 35 mai yada bogi.
Hukumar Takaita Yaduwar Cututtuka ta Najeriya wato NCDC ta bayyana cewa annobar cutar Covid-19 ta sake harbin sabbin mutane 329 a fadin Najeriya yau Juma'a.
Wanna hukunci tamkar cika alkawarin da shugaban kasar Angola, Joao Lourenco, ya dauka ne na gurfanar da iyalin tsohon shugaban kasa a lokaci da ya ke yakin nema
Kungiyar kwallon Bayern Munich ta ci mutuncin kungiyar Barcelona da ci 8 ga 2 a wasan zarcewa kusa na da na karshe ana gasar Zakarun Turai da aka buga yau Juma'
Hukumar Sojin Najeriya ta gargadi gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, kan yin kalamai marasa tushe da inganci kan jami'anta dake filin daga.
Labarai
Samu kari