Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, zai ziyarci kasar Amurka. Atiku Abubakar zai je Amurka ne domin tattauna matsalolin da suka addabi Najeriya.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, zai ziyarci kasar Amurka. Atiku Abubakar zai je Amurka ne domin tattauna matsalolin da suka addabi Najeriya.
Kotun Ingila ta yanke wa Abdulrahman Bashir, Shugaban kamfanin gidan mai da gas na Rahamaniyya hukunin daurin watanni 10 a gidan kurkuku saboda saba umurninta.
Dakarun ‘Yan Sanda sun ce sun cafke wadanda su ke taimakawa ‘Yan bindiga a Katsina. Kakakin rundunar ‘yan sandnan jihar Katsina, Gambo Isah ya shaida haka.
Jami'an rundunar 'yan sandan jihar Legas sun damke wani mutum da ke ikirarin zama basarake mai shekaru 72 mai suna Lateef Olarinde, dan shi da wasu mutum uku a
Hako mai da ake yi a Arewacin Najeriya ya na fuskantar barazanar. Kamfanoni su na gujewa hako sababbin rijiyoyin mai domin rage asarar da ake tafkawa a 2020.
Hukumar agajin gaggawa ta jihar Katsina (SEMA) ta ce gidaje 1,727 ne ta yi wa rijista wadanda ambaliyar ruwa ta kwashewa gidaje a karamar hukumar Baure ta jiha.
Fadar Shugaban kasa ta ce Adams Oshiomhole da Ibrahim Gambari ba su da niyyar magudi a Edo, bayan bidiyon Oshiomhole da ya fito ya sa PDP ta na zargin haka.
Dandanzon mutane ne suka taru don nun murnarsu na tsare Keita, tare da bukatar dole sai yayi murabus, a lokacin da sojojin suka kutsa kai gidan tsohon shugaban
A kalla mutum 9 da suka hada da dakarun sojin Najeriya 3 suka rasa ransu sakamakon harin 'yan bindiga a Tashan Kare da Yakila da ke karamar hukumar Rafi a jiha.
Wani matukin motar haya mai shekaru 43 mai suna Idris Azeez, ya sanar da wata kotun gargajiya da ke Ile-Tuntun a Ibadan jihar Oyo, cewa matarsa na neman maza.
Labarai
Samu kari