Shugaban tsagin ADC a Najeriya, Nafi’u Bala ya musanta rahoton da ke cewa ya yi nadamar rikicin jam’iyya tare da zargin rayuwarsa na cikin haɗari.
Shugaban tsagin ADC a Najeriya, Nafi’u Bala ya musanta rahoton da ke cewa ya yi nadamar rikicin jam’iyya tare da zargin rayuwarsa na cikin haɗari.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Radda ya nuna alhini kan rasuwar fitaccen mawakin gargajiyar Hausa, Alhaji Surajo Mai-Asharalle, wanda ya rasu bayan fama da jinya.
Sama da daliban makaratun firamare milya tara suke amfana da shirin ciyarwa da gwamnatin Buhari ke gudanarwa a fadin tarayya, ministar walwala da jin dadi.
Za ku ji jerin wasu labaran bogi da su ka zagaya gari a ‘yan kwanakin nan. Legit.ng Hausa ta duba gaskiyar lamarin nan, ta tace labaran karyan da su ke yawo.
Jami'an hukumar yan sanda a jihar Kano sun samu gawar wata mata da ake zargin mijinta ya kulleta cikin daki tsawon kwanaki uku a jihar Kano. Hotunan ba kyau.
Kungiyar Lauyoyin Jihar Bauchi, ta bi sahun takwararta ta jihar Jigawa wajen fasa halartar taron gangamin yanar gizon da uwar kungiyar ta shirya makon gobe.
Bayan watanni biyar, Gwamnan jihar Kaduna, Nasiru El-Rufa'i, ya dage dokar hana Sallolin khamsu-salawati da zaman coci a fadin jihar. Daily Trust ta ruwaito.
Da ya ke magana a wurin wani taron tattaunawa da jama'a a Abuja, Pantami ya bayyana cewa yanzu duk kasashen da suka cigaba sun fi mayar da hankali a kan koyon
Kwamitin fadar shugaban kasa da aka nada domin binciken dakataccen shugaban hukumar hana almundahana EFCC, Ibrahim MustaphaMagu, ta bada shawara a sallami Magu.
A ranar Juma'a 21 ga watan Agusta 2020, Sarkin Kano, Alhaji Aminu Ado Bayero, ya cika shekaru 59 da haihuwa. An haifi Sarkin ne a ranar 21 ga watan Agustan 1961
Wasu yan kasar Nijar uku sun shiga hannu a karamar hukumar Sabon Birni a jihar Sokoto sakamakon safarar makami da fasa kwabri, kakakin hukumar tsaro ya bayyana.
Labarai
Samu kari