Karin 'yan Najeriya 340 sun kamu da korona, jimilla 51,304

Karin 'yan Najeriya 340 sun kamu da korona, jimilla 51,304

Hukumar Dakile Yaduwar Cututtuka ta Najeriya wato NCDC ta bayyana cewa annobar cutar Covid-19 ta sake harbin sabbin mutane 340 a fadin Najeriya.

Hakan na kunshe ne a cikin sanarwar da hukumar NCDC ta fitar da misalin karfe 11:27 na daren ranar Asabar 21 ga Agustan shekarar 2020.

A cikin sanarwar da NCDC ta saba fitarwa a daren kowacce rana a shafinta na Twitter, ta sanar da cewa an samu karin sabbin mutane 340 da suka fito daga jihohin Najeriya kamar haka:

Kaduna-63

FCT-51

Plateau-38

Lagos-33

Delta-25

Gombe-21

Adamawa-21

Edo-20

Katsina-17

DUBA WANNAN: Za a aiƙe da Boubacar Keita zuwa Senegal - Soji

Akwa Ibom-11

Ekiti-10

Rivers-9

Ondo-5

Ebonyi-4

Cross River-3

Ogun-3

Sokoto-2

Imo-2

Nasarawa-2

jimillar wadanda suka kamu - 51,304

jimillar wadanda suka warke - 37,885

jimillar wadanda cutar ta kashe - 996

Latsa wannan domin samun sabuwar manhajar labarai ta Legit.ng Hausa a wayar ku ta hannu: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa

Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:

Facebook: https://facebook.com/legitnghausa

Twitter: https://twitter.com/legitnghausa

Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,

Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng

Asali: Legit.ng

Online view pixel