Atiku Abubakar ya yi gargadi kan shirin hana kamfen din 2027 a jihohin Arewa takwas da suka hada da Borno, Plateau, Bauchi, Benue, Niger, Sokoto, Kebbi, Kano.
Atiku Abubakar ya yi gargadi kan shirin hana kamfen din 2027 a jihohin Arewa takwas da suka hada da Borno, Plateau, Bauchi, Benue, Niger, Sokoto, Kebbi, Kano.
Mazauna garin Gurbi da ke ƙaramar hukumar Kankara a Katsina sun yi tsayin daka wajen hana 'yan bindiga shiga garinsu, amma mutum 10 sun rasa rayukansu.
Masu kwalin karatun PhD hudu sun shiga tseren neman aiki a karkashin sabon shirin daukar ma’aikata na musamman wanda za a dunga biyan N20,000 a matsayin albashi
Wasu 'yan Najeriya sun yi rubutu a kafar sada zumuntar zamani na Facebook, tare da tunawa da wani lauyan Najeriya bayan mutuwarsa, shafin Linda Ikeji ya wallafa
Biyo bayan zarge zargen da ake yi masa, shugaban kasa Muhammadu Buhari a ranar Alhamis ya kori Charles Dokubo, tare da maye gurbinsa da Milland Dikio a matsayin
Cincirindon jama'a sun cika filin sauka da tashin jiragen sama na Ilorin a ranar Alhamis domin yi wa Mai martaba Sarkin Kano, Aminu Ado Bayero, marabar a Ilori.
A ƙalla mutane 16 ne suka riga mu gidan gaskiya kuma wasu da dama suka jikkata yayin da mota ta kashe wa wani direban babbar mota ya bi ta kan wasu motocci uku
Minista Sadiya Farouq ta bayyana cewa rukunin A da B na ma'aikatan N-Power sun riga da sun san cewa aikinsu na watanni 24 ne, don haka bai kamata a samu sabani
Mun ji cewa yanzu masu jinyar cutar COVID-19 a Najeriya ba su kai mutum 10, 000 ba. Kusan 2% rak na wadanda su ka kamu da COVID-19 su ka mutu a shekarar nan.
Dan wasan tsakiya na kungiyar kwallon ƙafa ta Manchester United, Paul Pogba ya kamu da cutar coronavirus. Didier Deschamps ta tabbatar da cewa an cire Pogba dag
Zamani mai kawo sauyi, wata matashiyar budurwa Bahaushiya mai suna Salmerh Umar ta bazama neman mijin aure shafin zumunta domin ta ce ba za ta iya jurewa ba.
Labarai
Samu kari