Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Hukumar NiMet ta fitar da hasashen yanayin 26 ga Afrilu, 2026, inda ta yi hasashen cewa za samu samu tsawa da ruwa a Kaduna, Abuja, Legas da wasu jihohi.
Mun ji kishin-kishin, shugaban kasa ya kai kudirin PIB gaban Majalisar. Idan kudirin ya zama doka, gwamnati za ta yi watsi da kamfanin man NNPC da irinsu PPPRA.
Hotunan fusataccen matashin da yayyaga takardun makarantarsa dukkansu ya janyo cece-kuce a kafafen sada zumuntar zamani, shafin Linda Ikeji ya wallafa hakan.
An sauya sunayen masu neman sarkin Zazzau, a yanzu harda na hannun daman Gwamna Nasir El- Rufai, Alhaji Ahmad Nuhu Bamalli, cikin wadanda ke neman kujerar.
Yan ta’addan Boko Haram sun sake kaiwa ayarin motocin gwamnan jihar Borno, Babagana Zulum, harin bazata a yankin Monguno-Maiduguri a yau Lahadi, 27 ga Satumba.
Kafin ka fara tafiya zuwa wata kasa a fadin duniya, akwai matukar amfani idan ka gane cewa ba dukkan kasashe duniya bane suka maraba da kai ko kuma suke jama'a.
Gwamnatin tarayya ta shirya wata ganawa da shugabancin kungiyar da karfe 7:00 na yammacin yau Lahadi, 27 ga watan Satumba, duk a kokarin hana su yajin aiki.
Rundunar tsaro ta tabbatar da cewar jami’an yan sanda 10, sojoji hudu da yan farar hula hudu aka kashe a harin da aka kai wa ayarin motocin gwamnan Borno Zulum.
Gwamnan jihar Kaduna Nasir El-Rufai ya bayyana cewa yanzu ya fada cikin littafi na uku na karance-karancen yadda zai nada sabon sarkin Zazzau da wanda zai nada.
Gwamnatin jihar Kaduna ba za ta yi amfani da rahoton da majalisar nadin sarki na masarautar Zazza ta kai mata ba domin cike gurbin sarkin Zazzau, Premium Times.
Labarai
Samu kari