Kasar Musulunci ta Iran ta dage cewa ba za ta yarda da matakan da Amurka ta dauka kanta ba, ta ce halayen kasar ne suka jawo cikas a tattaunawar sulhu.
Kasar Musulunci ta Iran ta dage cewa ba za ta yarda da matakan da Amurka ta dauka kanta ba, ta ce halayen kasar ne suka jawo cikas a tattaunawar sulhu.
Kotun koli ta daga shari;ar masarautar Kano da Aminu Ado bayero da Muhammadu Sanusi II ke jagoranta zuwa bayan zaben shugaban kasa da gwamnoni na 2027.
Gwamnonin jihohi 36 na Najeriya sun karyata boye kayan abincin tallafin COVID-19 da kungiyoyi masu zaman kansu suka samar don sassautawa talakawa radadi korona.
Dangane da matakin da shugaban kasa Muhammadu Buhari ya dauka akan kashe-kashen da akayi a Lekki Toll Gate dake jihar Legas, mutane da dama sun yi magana a kai.
Gwamnan jihar Osun, Adegboyega Oyetola ya bai wa jama'ar da suka saci kayan tallafin korona a jiharsa da su dawo da kayayyakin da suke kwashe cikin sa'o'i 72.
An zargin wani mutum da aka garzaya da shi wani asibiti mai zaman kansa rai a hannun Allah a ranar 20 ga watan Oktoba da sata. An kyautata zaton yana daga cikin
Gwamnonin kudu maso yamma sun bayyana asarar dukiyoyin da akayi a jihar Legas a matsayin yunkurin durkusar da tattalin arzikin yankin, The Cable ta wallafa.
Mazauna jihar Kogi da ke Arewacin Najeriya sun fasa ma'adanar kayan tallafin COVID-19 da aka bai wa jihar. Kamar kowacce jihar, sun kwashi iyakar kayan tas.
Ma’aikatar sadarwa ta ce ta na aikin ganin kamfanoni sun sake rage kudin hawa shafukan yanar gizo. Duk da haka Najeriya ta na cikin kasashe masu arahar ‘Data’
Rundunar Operation Safe Haven (OPSH) da ke kula da tsaro a jihar Filato ta cafke 'yan daba 30 da ake zargi da hannu cikin hari tare da sace kayayyakin gidan.
Masu garkuwa da mutanen sun kashe Kanal Onifade bayan karbar kudin fansa har Naira miliyan goma. Hanyar Abuja zuwa Kaduna ta yi kaurin suna wajen sace mutane t
Labarai
Samu kari