Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya soke tafiyar wakilan Amurka zuwa birnin Islamabad domin sake zama da kasar Iran a zagaye na biyu na tattaunawar sulhu.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya soke tafiyar wakilan Amurka zuwa birnin Islamabad domin sake zama da kasar Iran a zagaye na biyu na tattaunawar sulhu.
Rahotanni sun nuna cewa wasu 'yan bindiga masu garkuwa da mutane sun kai hari karamar hukumar Rogo a jihar Kano sun kashe mutum 1 sun jikkata wasu.
Alhaji Atiku Abubakar, tsohon mataimakin shugaban kasar Najeriya ya dora laifin samun hauhawar annobar COVID 19 a baya bayan nan kan gwamnatin tarayya.Tsohon m
Za ku ji cewaInyamuran Najeriya sun zayyana bukatunsu, sun sha alwashin samun mulki.Ibo sun hadu sun yi taron Duniya, sun fitar da jerin bukatun da su ke da su.
Sarkin Anka, Alhaji Attahiru Muhammad Ahmad Anka, ya ce gara gwamnatin tarayya ta bai wa kowa damar daukar makamai don kare kansa a kan matsalar rashin tsaro.
Tsohon gwamnan Jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso, ya gargadi jam'iyyar APC a jihar cewa PDP ba zata sake amincewa a maimaita mata 'inconclusive' kamar yadda aka
Jami'an yan sandan rundunar masu amsa kira cikin gaggawa, RRS, sun daƙile wani yunkurin fashi da makami da aka yi a yayin cinkoson motoci a Legas. A cikin sanar
Wata majiya mai tushe ta bayyana cewa gwamnonin sun haɗu a Abuja inda wasu suka haɗe da su ta kafar sadarwar Zoom don tattaunawa kan makomar shugaban jam'iyyar
Jibrin ya kara da cewa, ana wannan ne kuma ake tattaunawa da su maharan a wani yunƙuri na ceto yariran, ya ƙara da cewa rundunar ba za ta iya kakkabe 'yan ta'dd
'Yan Najeriya sun ga yadda 'yan siyasa da ma'aikatan gwamnati suka sha artabu a kotu shekarar 2020. Bayan shugaba Muhammadu Buhari ya tsaya tsayin-daka wurin.
Najeriya ta zama kasa ta farko a nahiyar Afirika da ta fara saka na'urar Level D Helicopter Full-Flight Simulator, bayan Caverton da ta sanya nata na biliyoyi.
Labarai
Samu kari