Jami'an tsaro a jihar Kogi sun ceto ɗalibai 15 bayan an sace ɗalibai 23 a wata makaranta da ke gudanar da aiki ba bisa ƙa'ida ba a yankin Zariagi.
Jami'an tsaro a jihar Kogi sun ceto ɗalibai 15 bayan an sace ɗalibai 23 a wata makaranta da ke gudanar da aiki ba bisa ƙa'ida ba a yankin Zariagi.
Dubban mutane aka bari na shan sanyi a wajen ofisoshin hukumar katin dan kasa bayan ma'aikatan hukumar sun tsunduma yajin aiki, kamar yadda jaridar Punch ta ruw
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya karbi allurar rigakafin cutar COVID-19. Ana ganin cewa shine dan Najeriya na farko da ya karbi rigakafin.
Rikici ya kaure a zauren majalisar Jihar kasar Ghana a jiya Laraba 6 ga watan Janairu bayan rushe majalisar kunshi ta bakwai. A cikin hoton bidiyon da ya karade
'Yan majalisar wakilai na tarayya na yunkurin sahale dokar da zata halasta nomawa tare da kasuwancin wiwi don magani, kayan kwalliya, bincike da kuma samar da k
Sarkin Sokoto, Alhaji Sa'ad Abubakar ya jagoranci JNI a ranar Laraba inda suka yi wa shugaban addinin Kirista na yankin jihar Sokoto, Bishop Matthew Kuka, tas.
Majalisar dokokin Amurka ta tabbatar da nasarar Joe R Biden Jr a matsayin zababben shugaban kasa bayan nasara kan Donald Trump a zaben ranar 8 ga Nuwamba, 2020
Ga wadansu bayanai dangane da yiyuwar rufe layukan waya ko a'a matukar mutum bai alaqanta layinsa da lambobin katin dan kasa ba. Hukumar NIMC ta yi bayani.
Magoya bayan APC sun bukaci shugaban kasa Muhammadu Buhari da ya yi wani abun a zo a gani wa 'yan Najeriya. Sun bayyana rashin jin dadinsu ga yadda ake kokawa.
NLC, Kungiyar Ma’aikatan Najeriya ta na yi wa Buhari barazana a kan karin kudin wuta. NLC ta ce Gwamnati za ta gani a kwaryarta idan ta tabbatar da karin kudin.
Labarai
Samu kari