Bishop Matthew Kukah ya bukaci a daina kiransa da Ba-hausa a wurin taron yaye daliban jami'ar COOU, inda Gwamna Soludo ya nada shi a matsayin sabon Shugaban jami'ar.
Bishop Matthew Kukah ya bukaci a daina kiransa da Ba-hausa a wurin taron yaye daliban jami'ar COOU, inda Gwamna Soludo ya nada shi a matsayin sabon Shugaban jami'ar.
Ibrahim Shekarau, tsohon gwamnan jihar kano, ya ce mazauna jihar sun fi yadda da jami'an Hisbah a kan 'yan sanda. Shekarau ya sanar da hakan ne a wata tattauna.
Dapit Karen, yar uwar ministar harkokin mata na kasa, Pauline Talen wacce masu garkuwa da mutane suka sace a safiyar ranar Litinin, ta kubuta daga hannunsu ta s
Sanatoci sun bankado badakalar da aka yi a NNPC a lokacin Goodluck Jonathan. Majalisar Dattawa ta ce bincike ya nuna mata cewa NNPC sun sha kwana da har N4tr.
Dakarun yan sandan jihar Katsina, a ranar Talata a karamar hukumar Safara da ke jihar sun yi bata kashi da yan bindiga inda suka kashe daya suka kuma kwato bind
Gwamnatin Muhammadu Buhari za ta gina layin dogon jirgi daga Fatakwal zuwa Maiduguri. Har shugaban kasa Buhari ya kaddamar da wannan aiki a farkon makon nan.
A farkon Watannan da muke ciki ne aka fara tafka muhara akan karatun jami'a a Najeriya, saidai shugaban jamb ya bayyana cewa ba dole bane sai kowa yaje jami'a
Yan bindiga sun kai wa matafiya farmaki a babban titin Benin-Ore a safiyar ranar Laraba 10 ga watan Maris inda suka tada wa matafiyan hankula. Duk da cewa a hal
Gwamna Yahaya Bello ce zai yi takarar Shugaban kasa a 2023, amma ya ce ba don karon kan shi zai yi takara ba, marasa karfi su ka turo shi ya nemi mulkin kasa.
Gwamnatin Buhari ta bayyana cewa, akwai yiyuwar rage farashin man fetur zuwa N100 a kowace lita. Gwamnati zata zauna da masu ruwa da tsaki domin rage kudin.
Labarai
Samu kari