Shugaban kungiyar Kiristoci ta Najeriya (CAN) a jihohin Arewa 19 da birnin Abuja, Joseph Hayab, ya yi martani ga shugaban kasar Amurka, Donald Trump.
Shugaban kungiyar Kiristoci ta Najeriya (CAN) a jihohin Arewa 19 da birnin Abuja, Joseph Hayab, ya yi martani ga shugaban kasar Amurka, Donald Trump.
Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce bincike ya nuna wasu mutum 17 na da hannu a kisan Malama Ummulkhairi kuma tuni aka gurfanar da su a gaban kotu.
An yi jana'izar matasan da halarci taron Zikirin kasa a jihar Bauchi 25 da yan bindigan kabilar Irigwe suka hallaka a Gada-biyu, karamar hukumar Jos ta Arewa.
Wasu yan bindiga da ake zargin Kiristoci ne sun kai wa Musulmai matafiya 90 hari a jihar Plateau ranar Asabar, akalla mutum 22 sun mutu, yan sanda suka tabbatar
Watanni uku bayan gwanonin Najeriya sun bukaci gwamnati tarayya ta kara farashin man fetur zuwa N380, gwamnati ta jaddada cewa har yanzu tana tattaunawa da yan.
Shehun Borno ya ce wannan abu ne mai kyau, amma mutane za su ci gaba da kasancewa cikin fargaba na tsoron tashin hankalin da aka shafe tsawon shekaru 12 ana yi.
Niger - Jami'an yan sanda a jihar Neja sun samu nasarar kubutar da shugaban jam'iyyar APC shiyyar C a Neja, wanda yan bindiga suka sace a kan hanyar zuwa gona.
Tuni Kwamishinan ’Yan Sandan Jihar ta Filato da wasu manyan jami’an tsaro a jihar suka ziyarci asibitin don gane wa idonsu yadda mummunan al'amarin ya faru.
Wasu motoci sun makale a ranar Asabar 14 ga watan Agusta bayan rushewar wata gada a Tatabu da kauyen Gida Moin da ke kan hanyar Jebba/Mokwa/Kotangora a Neja.
Gwamna Aminu Masari na jihar Katsina ya yi Allah -wadai da kashe-kashen da Kwastam ke yawan yi wa mutanen da ba su ji ba ba su gani ba ta hanyar tukin ganganci.
Mutum biyar sun rasa rayukansu sakamakon musayar wuta da aka yi tsakanin wasu 'yan bindiga da jami'an yan sanda a hedkwatar rundunar da ke Izombe, jihar Imo.
Labarai
Samu kari