Tsohon shugaban APC na Koko/Besse a jihar Kebbi, Alhaji Muhammadu Besse, ya rasu a hannun ‘yan bindiga bayan an sace shi a farkon watan Yunin 2026.
Tsohon shugaban APC na Koko/Besse a jihar Kebbi, Alhaji Muhammadu Besse, ya rasu a hannun ‘yan bindiga bayan an sace shi a farkon watan Yunin 2026.
Gwamnatin jihar Kaduna ta sanar da sabbin dokoki guda biyu a jihar, inda aka haramta cin kasuwannin mako-mako da kuma haramta sayar da fetur a cikin jarkoki.
Onyeka Chukwudozie, wani dan Nigeria ya samu tayin karatun digirin-digirgir daga jami’o’i 6 daban-daban dake Australia da California, The Punch ta ruwaito. Mat
Shugaban alkalan Najeriya (CJN), Justice Tanko Muhammad ya tattaro manyan alkalan jihar River, Kebbi, Cross River, Anambra, Jigawa da Imo don taron gaggawa.
Wasu 'Yan binbida sun kai har cocin Living Faith Church Worldwide (LFF) dake unguwar Osara, hanyar Lokoja zuwa Okene a karamar hukumar Adavi ta jihar Kogi.
Jami'an tsaron sa kai a garin Amukpe, jihar Delta, sun cafke wani.mutumi da zargin kwanciya da yarsa ta cikinsa har ta samu juna biyu ta haifi jariri a Delta.
Rahoton da muke samu ya bayyana cewa, wasu 'yan ta'addan kungiyar ISWAP sun fatattaki mazauna a jihar Borno, sun kuma kona gidaje da dama in ji wata majiya.
Jarumar Nollywood,Onyii Alex ta bayyana yanayin jerin mazajen da suka dace su mika kokon bararsu da sunan soyayya da ita.Ta ce dole ne namiji ya zama mai kwazo.
Gwamnan Jihar Kano Abdullahi Ganduje, a ranar Litinin ya nuna rashin jin dadinsa kan yunkurin da ake yi na hallasta amfani da ganyen wiwi a Nigeria, The Nation
Wasu 'yan bindiga sun halaka, shugaban garin Bororo a Oro-Ago, karamar hukumar Irepdun, jihar Kwara, Alhaji Sheidu Madawaki, a daren ranar Lahadi a gidansa misa
Labarai
Samu kari