Rahotanni sun nuna cewa gwamnatin jihar Taraba ta rage albashin masu share tituna daga N15,000 zuwa N10,000. An ce wanda ba zai iya ba ya ajiye aikin.
Rahotanni sun nuna cewa gwamnatin jihar Taraba ta rage albashin masu share tituna daga N15,000 zuwa N10,000. An ce wanda ba zai iya ba ya ajiye aikin.
Iyalai da 'yan uwa da abokna arzikin malamar Islamiyya mai suna Ummulkhairi da aka kashe a Kaduna sun nuna matukar damuwa game da kisan da aka mata.
Shugaban NNPC ya ce za a cigaba da fama da matsalar smogul din man fetur saboda akwai banbancin farashi tsakanin yadda ake sayar da fetur a Nigeria da sauran ka
Wani mutumi dan kasar Ghana mai suna Richard ya kawo kukan yadda budurwasa da ya dade yana kiwo daga Sakandare da jami'a ta auri wani mutumi daban ta jizgashi.
Mayakan ISWAP wadanda aka fi sani da Boko Haram sun harba roko zuwa Mallam Fatori da ke jihar Borno har sau hudu a cikin mako daya tak, sun sheke sojoji hudu.
Za a ji Hukumar NCC ta yi magana game da haramta shafin Twitter. Ikechukwu Adinde yace kawo yanzu babu wata takarda daga Ma’aikatar sadarwa da ta ce a bude.
An gano wani dodo yana jagorantar Musulmi salla. 'Yan Najeriya da yawa a shafukan sada zumunta sun kasa daina dariya kamar yadda bidiyon ban dariya ya shahara.
Gwamnatin Tarayya ta kashe N540bn wajen cike gibin farashin fetur a watanni 6. Biyan tallafi domin a bar farashin mai a N165 ya jawowa Gwamnati asarar N1.1tr.
Mahaifin matar wani Laban Sabiti, mai shekaru 29, mazaunin kauyen Bashayu a wuraren anguwar Rubanda a kasar Uganda ya tasa keyar diyarsa mai da yara 5 gida.
Tsohon Ministan wutan lantarki, Injiniya Saleh Mamman, ya bayyana cewa ba zai daina goyon bayan shugaban kasa Muhammadu Buhari ba duk da ya koresa daga Minista.
Gwaman jihar Katsina, Aminu Bello Masari, ya yi ikirarin da hukumar yan sanda ba tada isasshen jami'an da zasu samar da tsaro kan jiha mai adadin mutane milyan.
Labarai
Samu kari