Gwamnatin Donald Trump ta fadi sunayen mutanen da ake zargi da tallafawa ta'addanci wajen jigilar kudin ISIS a Najeriya. Ta ambaci wasu kamfanoi a Legas da Kano.
Gwamnatin Donald Trump ta fadi sunayen mutanen da ake zargi da tallafawa ta'addanci wajen jigilar kudin ISIS a Najeriya. Ta ambaci wasu kamfanoi a Legas da Kano.
Iyalai da 'yan uwa da abokna arzikin malamar Islamiyya mai suna Ummulkhairi da aka kashe a Kaduna sun nuna matukar damuwa game da kisan da aka mata.
Alhaji Rabiu Musa Kwankwaso, tsohon gwamnan jihar Kano, ya bada labarin yadda suka hadu da wanda ya gaje shi,Gwamna Abdullahi Umar Ganduje, a filin jirgi Abuja.
Gwamna Atiku Bagudu na jihar Kebbi ya ce wasu kasashe suna da wuraren kiwo da suka fi wasu jihohi a Najeriya girma.Ya yi tsokaci kan rikicin manoma da makiyaya.
An kori ministan Noma Sabo Nanono da na Wutar Lantarki, ya yi sauye-sauye a wasu ma'aikatu. Tsohon Ministan wuta ya gode da dabar da aka ba shi na tsawon sheka
Hukumar yan sanda a jihar Delta ta kwato Tirelan Dangote mai dauke da buhuhunan Siminti 900 da wasu barayi suka sace ranar Talata a garin Okpella, jihar Edo.
Rahoto da aka tattaro ya bayyana yadda 'yan Najeriya sama miliyan 27 ke fama da matsanancin bukata ta yadda suke samun kasa da N100,00 a zagayen kwanakin shekar
Za a hukunta ‘yan siyasa da ‘yan kwangilar da suka tafka badakala a Neja-Delta. Duk wani wanda ya ci kudi a badakalar da aka yi a Hukumar NDDC zai yi amansu.
Sakataren gwamnatin tarayya, Mista Boss Mustapha, a ranar Alhamis ya bayyana cewa gwamnatin tarayya zata tilastawa ma'aikatan gwamnatin yin rigakafin Korona.
Atiku Bagudu, gwamnan jihar Kebbi, ya ce matsalar garkuwa da mutane tare da satar shanu a kasar nan ta fi shafar Fulani. A yayin tattaunawa da gidan talabijin.
Jami'an rundunar yaki da 'yan bindiga ta 'yan sandan jihar Niger sun bindige gagararren mai kai wa 'yan bindiga bayanai, Buba Baromi, an sheke Baromi a daji.
Labarai
Samu kari