Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu ya ce ƙasar ta kamata ta rage dogaro da makaman Amurka, tare da ƙarfafa masana’antun kera makamai na cikin gida domin tsaro.
Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu ya ce ƙasar ta kamata ta rage dogaro da makaman Amurka, tare da ƙarfafa masana’antun kera makamai na cikin gida domin tsaro.
Iyalai da 'yan uwa da abokna arzikin malamar Islamiyya mai suna Ummulkhairi da aka kashe a Kaduna sun nuna matukar damuwa game da kisan da aka mata.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya salami Sanata Basheer Mohammed, darakta janar na hukumar yaki da safarar jama'a (NAPTIP) bayan tsama tsakanin shi da Sadiya.
Bayan ziyarar da ya kai jihar Imo, shugaban Najeriya, Muhammadu Buhari ya nuna gamsuwa kan kokarin gwamna Hope Uzodinma na kaddamar da ayyukan ci gaba a jihar.
Gwamnatin jihar Kaduna da ke yankin arewa maso yamma ta Najeriya a ranar Alhamsi ta saki sabon jadawali na komawar dalibai makarantu a fadin jihar bayan kwashe.
Gwamnatocin Jihohi da-dama suna fuskantar kalubalen kudin tafiyar da Gwamnati. Gwamnan Ribas yace babu ja da baya, ya bukaci kamfanoni su daina ba jami'an FIRS.
'Yan sandan jihar Kano sun kama wani hatsabibin dan damfara bisa zargin sa da amfani da sunan babban bankin Najeriya wurin yasar dukiyar mutane 64 ta hanyar amf
Shugaba Muhammadu Buhari, a ranar Alhamis, ya yi alkawarin taimakawa gwamnan jihar imo, Hope Uzodinma, wajen kawo cigaba jiharsa ta hanyar samar da ayyuka.
Jam'iyyar adawa PDP ta sake rasa wasu kusoshinta a jihar Osun, inda gwamnan jihar, Oyetola, tare da shugabannin APC suka tarbi ɗaruruwan mambobin PDP zuwa APC.
Shugaban hukumar yaki da safarar miyagun kwayoyi ta NDLEA, Buba Marwa, ya bayyana yadda suka kwace miyagun kwayoyi masu kimar N6b a filin jiragen ruwa na Legas.
Mahara sun kai farmaki kan wata motar kasuwa da ke dauke da fasinjoji 18 a kan babbar hanyar Ido Ani-Ifira, jihar Ondo a yammacin ranar Laraba, 8 ga Satumba.
Labarai
Samu kari