Kotun daukaka kara da ke birnin Abuja da dage ci gaba da sauraran karar da ake na neman soke rijistar ADC da wasu jam'iyyun adawa a Najeriya zuwa watan Yuli.
Kotun daukaka kara da ke birnin Abuja da dage ci gaba da sauraran karar da ake na neman soke rijistar ADC da wasu jam'iyyun adawa a Najeriya zuwa watan Yuli.
Gwamnatin jihar Kebbi ta nuna damuwa kan bullar wata sabuwar kungiyar 'yan ta'adda. Ta bayyana cewa mambobin kungiyar suna gudanar da ayyukansu a jihar.
Rundunar mayakan saman Najeriya NAF ta yi ruwan wuta kan tsagerun yan bindiga a dajin Baranda dake jihar Zamfara kuma an hallaka manyan tsageru akalla biyar.
Farfesa Banji Akintoye, Jagorar kungiyar Yarbawa ya ce arewa ce za ta cigaba da mulkar Nigeria da mamaye ta koda kuwa wanene ke kan kujerar shugaban kasa. Ya ba
A yau ne aka tabbatar da nadin wasu jami'ai da shugaba Buhari ya nada a hukumar yaki da yiwa tattalin arzikin kasa ta'annati (EFCC). Mun kawo muku sunayensu.
Wani wanda abin ya faru a kan idonsa ya bayyana cewa maharan sun kashe mutanen ne ta hanyar harbin su da bindiga ba tare da sun karbi komai daga gare su ba.
Wani matashi dan makarantar sakadare ya samu tallafin wani mutumin kirki yayin da aka gano yana zuwa makaranta da keke duk tsananin ruwa da ke sauka a damina.
Gwamnan jihar Katsina Aminu Masari ya ce sababbin salon yaki da ta’addancin da gwamnati ta bullo da su a jihar Katsina su na aiki kuma ana samun nasarori kwarai
Mayakan kungiyar ta'addanci ta Boko Haram da suka tuba sun bayyana dana sanin su kan ayyukan ta'addancin da suka yi a baya, sun roki ragowar abokan su mika wuya
Shugaban Darikar Tijjaniyya a Najeriya, Muhammadu Sanusi II, ya gargadi ‘yan Najeriya da su daina la’antar shugabanninsu saboda halin kunci da kasar ke ciki.
Abdulrasheed Bawa, shugaban hukumar yaki da rashawa da hana yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa, EFCC, ya bayyana gaban Mai shari'a Sedoton Ogunsanya Ikeja.
Labarai
Samu kari