Yayin da ake shirin zaben 2027, wata kungiyar Tijjaniyya ta yi barazanar janye goyin bayanta ga Shugaba Tinubu idan ba a sako Sheikh Sani Khalifa Zaria ba.
Yayin da ake shirin zaben 2027, wata kungiyar Tijjaniyya ta yi barazanar janye goyin bayanta ga Shugaba Tinubu idan ba a sako Sheikh Sani Khalifa Zaria ba.
Wani mutumi mai kimanin shekaru 26, Felix Joel ya kasance mai tallafa ma yan uwansa na tsawon shekaru har ta kai yanzu abin ya fara gagararsa yana son sayar da.
Abuja - Ministan sadarwa da tattalin arzikin zamani, Farfesa Isa Ali Ibrahim Pantami, yace za'a kawo fasahar 5G Najeriya a farkon shekara mai kamawa, 2022.
Abubakar Malami, SAN, Attoni Janar na Nigeria, AGF, kuma ministan shari'a, ya yi ikirarin cewa an yi nasarar ragargazan 'yan Boko Haram da 'yan bindiga kwarai d
Kakakin rundunar ‘yan sandan Najeriya ya ce sun cafke mutane guda uku da ake zargi da hannu a sace dalibai sama da 100 na makarantar Baptist Baptist, Kaduna.
Gwamnatin Borno tare da gwamnatin tarayya zasu yi amfani da miƙa wuyan yan Boko Haram wajen dawo da zaman lafiya a arewa maso gabas, a cewar gwamana Zulum.
Kungiyar kare hakkin yan kabilar Yoruba, Afenifere, ta jaddada bukatar da gwamnonin kudancin Najeriya sukayi na cewa mulki ya koma kudu a zaben shekarar 2023.
Alhaji Abubakar Ibn Umar Garbai Al-Amin El-Kanemi, Shehun Borno a ranar Laraba ya ce ana ta kokarin ganin an kammala shirin mayar da tubabbun mayakan Boko Haram
Mutuwar tsohon mataimakin shugaban babban bankin Nigeria, Dr Obadiah Mailafia ya girgiza 'yan Nigeria da dama. Kafin rasuwarsa, Mailafia ya kasance mai sukar gw
Abubakar Malami, SAN, Antoni Janar na kasar nan kuma Ministan shari’a, ya ce gwamnatin tarayya ta gano kuma ta dakile duk wadanda suke daukar nauyin ta’addanci
Labarai
Samu kari