Yayin da ake shirin zaben 2027, wata kungiyar Tijjaniyya ta yi barazanar janye goyin bayanta ga Shugaba Tinubu idan ba a sako Sheikh Sani Khalifa Zaria ba.
Yayin da ake shirin zaben 2027, wata kungiyar Tijjaniyya ta yi barazanar janye goyin bayanta ga Shugaba Tinubu idan ba a sako Sheikh Sani Khalifa Zaria ba.
Wasu mata biyu 'yan Najeriya da suka shafe shekaru 80 suna kawance da juna sun sanyaya zukata a kafafen sada zumunta yayin da ɗaya cikinsu ta cika shekara 90.
Gwamnan jihar Kaduna ya caccaki gwamnonin kudancin Najeriya kan sabuwar dokar haramta kiwo a fili da suke yi a jihohinsu. El-Rufa'i a martaninsa kan wannan doka
Gwamnatin Buhari ta ce sam bata gama da Sunday Igboho ba. Ta ce akwai sabbin tuhume-tuhume da zata iya shigarwa akan Sunday Igboho, wani dan awaren Yarbawa.
Wani ma'aikatan kamfanin Ikeja Electric mai sune Tunde na kwance a asibiti sakamakon rikitowa daga kan Falwaya a Palace Way, Abule, Arepo, karamar hukumar Obafe
Wani mutum mai shkaru 52 ya dirkawa 'yan dan uwansa mai kananan shekaru ciki tare da zubarwa har sau biyu. 'Yan sanda sun cafke shi, sun kuma gudanar da bincike
Kwamandan rundunar hadin guiwa ta Operation Hadin Kai, Maj.-Gen. Christopher Musa, ya ce dakarun sojin Najeriya ba za su bar kungiyar ta'addanci ta ISWAP ta.
Rikici tsakanin gwamnan kudu da na Arewa ya kai makura, inda gwamnan kudu ya ce na Arewa na kokarin tallafawa barnar 'yan bindiga a yankunan kudancin kasar.
Christopher Musa kwamandan rundunar hadin guiwa ta arewa maso gabas, operation Hadin Kai,ya ce runduna soja ba ta tarairaya da yi wa tubabbun 'yan ta'adda gata.
Shahararren dan wasan barkwanci na Najeriya, Mista Ibu, ya magantu game da yin addu'ar Allah kada ya bar 'ya'yansa su yi kama da shi saboda ba shi da kyau.
Labarai
Samu kari