Wani babban jami'i a rundunar sojin Iran ya tabbatar da cewa har yanzu akwai yiwuwar jamhuriyar ta Musulunci ta sake komawa fagen fama da Amurka.
Wani babban jami'i a rundunar sojin Iran ya tabbatar da cewa har yanzu akwai yiwuwar jamhuriyar ta Musulunci ta sake komawa fagen fama da Amurka.
Hausawa da ke jihar Oyo sun barke da zanga-zanga bayan wani dan sanda ya kashe wani dan jihar Zamfara da ya ke tuka babur a jihar Oyo. Yan sanda sun yi magana.
Jami'an tsaron hadin guiwa sun tattaru inda suka yi arangama da 'yan ta'addan a Kwanan Bataru da ke wajen garin Fatika ta karamar hukumar Giwa, suka yi artabu.
Wani matashi ya bawa mutane da dama mamaki yayin da wasu su ka dinga kwasar nishadi bayan ya yi wata shiga ta daban a ranar aurensa. A cikin wani bidiyo da
Shugaba Muhammadu Buhari ya kakkabe rahoton kwamitin Steven Oronsaye. Kawo yanzu ba a fara dabbaka wadannan matakai da za su sa gwamnati ta rage kashe kudi ba.
Za ku ji abin da ya faru Malaman Jami’a ba su karbar albashi na tsawon lokaci a Najeriya. Akwai malaman da suka yi ikirarin N6000 aka biya su a karshen wata.
Kwamiti a kasar Amurka ya gano sirri, inda ya bayyana cewa, akwai yiyuwar 'yan bindiga na hada kai da 'yan Boko Haram ne domin su bata sunan gwamnatin Buhari.
Wani matukin Keke ta haya mai suna Mallam Tulu, ya mayar da kudi har N500,000 zuwa ga wasu 'yan kasuwa bayan sun manta da shi a abun hawansu a Jos,jihar Filato.
Tuni EFCC ta fara bincike kan zargin da Pandora Papers ta fitar na wasu jiga-jigan siyasar Najeriya. EFCC ta fara bincikar mutane 7 daga cikin wadanda ake zargi
Wasu yan bindiga da ba'a san ko su waye ba sun shiga har ɗakin kwanan wani ɗan kasuwa, sun yi awon gaba da shi a Anguwarsa dake cikin kwaryar birnin Jalingo.
Wasu yan bindiga da ba a san ko su wanene ba, a ranar Litinin, sun kai hari hedkwatar 'yan sanda da ke karamar hukumar Ohaukwu da ke jihar Ebonyi. A ruwayar Sah
Labarai
Samu kari