Ministan harkokin wajen Italiya Antonio Tajani ya yi magana da takwaransa na Iran Abbas Araghchi inda suka tattauna kan rikicin da ya shafi mashigar Hormuz.
Ministan harkokin wajen Italiya Antonio Tajani ya yi magana da takwaransa na Iran Abbas Araghchi inda suka tattauna kan rikicin da ya shafi mashigar Hormuz.
Hausawa da ke jihar Oyo sun barke da zanga-zanga bayan wani dan sanda ya kashe wani dan jihar Zamfara da ya ke tuka babur a jihar Oyo. Yan sanda sun yi magana.
Mata Mambobin babbar jam'iyyar adawa ta ƙasa, PDP, sun bukaci uwar jam'iyyar ta tuna da su, ta basu muƙamin mataimakin shugaban jam'iya na ƙasa a taro mai zuwa
Ishaq Ibrahim Abubakar matashi ne mai shekaru 38 dan jihar Kano wanda ya samu horarwa a matsayin matukin jirgin sama amma ya koma dinki saboda rashin aiki.
Sheikh Zakzaky ya maka gwamnatin tarayya a kotu, inda ya nemi gwamnati ta biya shi makudan kudade saboda hana shi fasfo dinsa da kuma fita kasar waje nemo magan
Socio-Economic Rights and Accountability Project ta na karar Gwamnatin Najeriya. Kungiyar ta shiga kotu a kan shirin da ake yi na sa ido a kan wayoyin al’umma.
Bayan watanni kadan da Bello Turji, shugaban 'yan bindiga ya bar sansaninsa da ke Zamfara zuwa Sokoto, Halilu Sububu ya bi ayari inda ya koma Gwalama a Sokoto.
Rahotanni sun bayyana cewa wasu tsagerun yan bindiga sun shiga har fadar dakacin garin Banye, a jihar Katsina, sun yi awon gaba da shi da kuma wani mutum ɗaya.
Kishi ya jajibi wani matashi ɗan shekara 25, inda yasa wuka ya hallaka abokin takararsa ɗan shekara 50, bayan ya kama su a ɗakinta tare da daddare a jihar Ogun.
Rundunar sojin saman Najeriya ta karyata jita-jitan da wasu rahotanni ke yadawa na cewa, gwamnati ta biya kudi saboda kada 'yan bindiga su harbo jirgin Buhari.
Labarin da muke samu yanzun daga jihar Nasarawa ya nuna cewa wasu yan bindiga sun kai hari ƙaramar hukumar Lafiya, sun sace ɗaliban jami'ar tarayya ta Lafia.
Labarai
Samu kari