Gwamnatin Tarayya ta ayyana Juma’a, 1 ga watan Mayun 2026, a matsayin ranar hutu domin bikin Ranar Ma’aikata ta Duniya da jinjina wa jajircewar ma’aikata.
Gwamnatin Tarayya ta ayyana Juma’a, 1 ga watan Mayun 2026, a matsayin ranar hutu domin bikin Ranar Ma’aikata ta Duniya da jinjina wa jajircewar ma’aikata.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta hana hukumar IKEC amincewa ko shiga tarukan jam'iyyar ADC na jihohi da tsagin Sanata David Mark ya shirya.
Rundunar tsaro ta NSCDC ta yi ram da wani matashi mai suna Ifeanyi Joseph dan shekara 21, bisa zarginsa da yin garkuwa da dan wani Sufeton 'yan sanda a Abia.
Hukumar yan sanda reshen jihar Imo, ta zargi haramtacciyar ƙungiyar IPOB da kuma mayakanta na ESN da hannu a kisan sarakunan gargajiya biyu a yankin Njaba.
Gwamnatin tarayya za ta kashe Naira biliyan 2 a kan tsofaffin shugabannin kasa. Janar Gowon, Ibrahim Babangida, Obasanjo da Jonathan za su amfana da kudin.
Karon farko, an samu nasarar dasa kodar Alade cikin dan Adam ba tare da wani matsala ba, wani sabon bincike da ka taimakawa mutane masu matsalar cutar koda.
Gwamnatin jihar Kaduna ta fitar da rahoton adadin mutanen da aka sace a jihar, da kuma yadda jami'an tsaro suka yi nasarar hallaka 'yan bindiga a fadin jihar.
Sheikh Ahmad Abubakar Mahmud Gumi ya yi magana a kan bukukuwan Mauludi. Wasu na ganin bikin mauludi da kirismeti duk wasu abubuwa ne da aka kawo daga baya.
Wani dattijo mai shekaru 61 Michael Haugabook, ya sanya jama' a tofa albakacin bakinsu a shafukan soshiyal midiya bayan ya auri yarinyar da ya raina a hannunsa.
Binciken Pandora Papers ya bankado kadarorin wata tsohuwar alkali ta kotun daukaka kara ta jihar Delta, Mai shari'a Stella Ogene da ke London wanda ta boye.
Yayin da matasa ke cigaba da tunawa da zanga-zangar EndSARS da ta gudana shekara ɗaya kenan, jami'an tsaro sun kama wani ɗauki da makami a Tollgate, jihar Legas
Labarai
Samu kari