Kotun Kolin Najeriya ta shirya yanke hukunci kan takaddamar rikicin shugabancin jam'iyyar ADC. Kotun Kolin za ta yanke hukuncinta a ranar Alhamis.
Kotun Kolin Najeriya ta shirya yanke hukunci kan takaddamar rikicin shugabancin jam'iyyar ADC. Kotun Kolin za ta yanke hukuncinta a ranar Alhamis.
Sheikh Dahiru Bauchi, ya yi kira ga shugaban kasa Muhammadu Buhari da gwamnonin jiha da su samo mafita mai dorewa kan matsalolin tsaro da ya addabi kasar nan.
Jami'an yan sandan Najeriya a ranar Laraba, 20 ga Oktoba sun damke dan jaridar Legit.ng, Abisola Alawode, a filin tunawa da ranar zanga-zangar EndSARS a Oktoba.
Sojojin kasan Najeriya sun hallaka ‘Yan ta’addan ISWAP da Boko Haram a Borno. Hafsun Sojan kasa, Janar Yahaya ya jinjinawa Sojojin da suka kashe ‘Yan Boko Haram
Hakimin wani gari a jihar Yobe, ya hadu fushin gwamna Buni, yayin da ya narkawa gwamnan ashariya cikin rashin mutumci da girmamawa. Ya karbi takardar kora.
Wata matashiya mai shekaru 20 wacce aka ambata da Asma'u ta yanke jiki ta fadi matacciya inda wasu 10 suka sume a yayin zagayen Maulidi da aka gudanar a Abuja.
Rundunar 'yan sandan jihar Kano sun cafke wasu mutum biyu da jarka 5 na fetur a Fagge da ake zargin suna samarwa da 'yan bindigan jihar Katsina daga jihar Kano.
‘Yan sandan yankin Akwa-Ibom sun samu nasarar damkar wasu ‘yan kasar waje 2 da abubuwa masu fashewa kamar yadda ya zo a rahoton Channels TV. Kakakin rundunar ya
Shugaban kasa Muhammadu Buhari zai karba bakuncin shugaban kasa Recep Tayyip Erdogan na kasar Turkiyya na tsayin kwana biyu a ziyarar da ya kawo wa Najeriya.
‘Yan bindiga sun karbi N20m, amma suka nemi kari a hannun iyalin Sarkin Bungudu. Kungiyar Miyetti Allah ta taka rawa wajen fito da Sarkin da aka dauke tun tuni.
Labarai
Samu kari