Shugaban kasar Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya sake taso 'yan adawa a gaba. Shugaba Bola Tinubu ya yi musu kakkausar suka tare da yin zarge-zarge a kansu.
Shugaban kasar Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya sake taso 'yan adawa a gaba. Shugaba Bola Tinubu ya yi musu kakkausar suka tare da yin zarge-zarge a kansu.
Ahmed Musa Dangiwa ya miƙa godiya ga Shugaba Tinubu bisa damar da ya ba shi ta yin hidima ga ƙasa, jim kadan bayan an tsige shi daga mukamin ministan gidaje.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari tare da mukarrabansa sun isa birnin Riyadh, kasar Saudiyya gabannin taron zuba jari da a daren ranar Litinin, 25 ga watan Oktoba.
Lagos - Rahotanni sun bayyana cewa wani miji ya hallaka matar sa yayin da ya fusata sosai, ya kulle ta a cikin gida kuma ya cinna wa gidan wuta a jihar Legas.
Tubabbun tsageru masu tarin yawa daga sassa daban-daban na jihar Cross River a jiya sun toshe tare da mamaye ofishin Gwamna Ben Ayade,sun tare jami'an gwamnati.
Ayyukan hadin guiwar jami'an tsaro a kananan hukumomin Jibia da Danmusa na jihar Katsina a ranar Lahadi sun bankado sansanonin 'yan bindiga a jihar Katsina.
Gwamnatin jihar Kaduna ta fallasa inda miyagun 'yan bindiga da suka addabi jihar ke samu kudaden shiga. Suna samun wasu kudin daga karbar na fansa daga jama'a.
Gwamnatin Muhammadu Buhari ta sa lokacin da za a janye kudin tallafin man fetur. Gwamnatin Najeriya za ta daina biyan tallafin fetur a cikin shekara mai zuwa.
Ayuba Yusuf, wani mai Napep a Kaduna, wanda ya mayar wa fasinja N100,000 ya bayyana irin mamakin da mutane su ka ba shi a ranar Litinin bisa ruwayar Daily Niger
Wasu daga cikin dattawan Arewa sun mika bukatarsu kotu, sun nemi gwamnati ta gaggauta raba Najeriya a mikawa yankin kudu maso gabas ikon ci gaba da zama kasa.
Farfesa Ajagbe Toriola Oyewo ya kai mukamin SAN yana da shekaru 91. Ajagbe Toriola Oyewo ya yi digirin farko a 1960, MPA MPhil a 1973, 1983, da PhD a 1985.
Labarai
Samu kari