Majalisar dokokin Kano karkashin jagorancin Rt. Hon. Isma'il Jibril Falgore ya nada kwamitin wucin gadi da zai tantance sabon mataimakin gwamna, Murtala Garo.
Majalisar dokokin Kano karkashin jagorancin Rt. Hon. Isma'il Jibril Falgore ya nada kwamitin wucin gadi da zai tantance sabon mataimakin gwamna, Murtala Garo.
Ahmed Musa Dangiwa ya miƙa godiya ga Shugaba Tinubu bisa damar da ya ba shi ta yin hidima ga ƙasa, jim kadan bayan an tsige shi daga mukamin ministan gidaje.
Wata mata, Christina Jacob ta sanar da babbar kotun da ke zama a Makurdi cewa mahaifiyar mijin ta ta umarci ta sa wa yaran mijin ta guba a abinci bisa ruwayar d
Kwamishinan tsaro da harkokin cikin gida na jihar Kaduna, Samuel Aruwan, ya bayyana cewa an samu hatsaniya tsakanin mutanen gari da makiyaya a Zangon Kataf.
Jami'an ‘yan sandan jihar Binuwai sun kama wata Blessing Oghule da bindiga, sauran miyagun makamai da kuma miyagun kwayoyi. Bisa ruwayar LIB, mai magana da yawa
Sheikh Ahmad Gumi ya bukaci malaman kudancin kasar nan da su tashi tsaye wurin tattaunawa da masu tada kayar baya tare da assasa rashin tsaro a yankunansu.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya tabbatar da cewa jami'an tsaro na cigaba da gudanar da bincike kan harin da aka kai gidan yari, kuma sun fara samun nasara
Ana zargin Tsohon shugaban majalisar Najeriya, Anyim Pius Anyim da tafka badakala a. Anyim ya shafe awa da awanni yana tsare a ofishin EFCC, yana shan tambayoyi
Wasu 'yan bindiga sun dura shagon mai POS, sun harbi mai aiki a shagon saboda kin basu kudi cikin dadin rai. Shaidu sun bayyana yadda lamarin ya faru a Oyo.
FCT Abuja - Shugaba Muhammadu Buhari ya kaddamar da kudin intanet na Najeriya, e-Naira, ranar Litinin, 25 ga Oktoba, a fadar Aso Villa dake birnin tarayya Abuja
Fitaccen malamin addinin musulunci, Shiekh Ahmad Gumi, ya ce masu ikirarin yin jihadi daga kasashen waje na iya shigowa Nigeria idan aka ayyana 'yan bindiga a m
Labarai
Samu kari