Rahotanni sun nuna cewa yan dabar sun kai harin ne a cikin wata mota kirar Toyota, inda suka tarwatsa jama'a da harbe-harben bindiga a jihar Osun ranar Asabar.
Rahotanni sun nuna cewa yan dabar sun kai harin ne a cikin wata mota kirar Toyota, inda suka tarwatsa jama'a da harbe-harben bindiga a jihar Osun ranar Asabar.
Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce bincike ya nuna wasu mutum 17 na da hannu a kisan Malama Ummulkhairi kuma tuni aka gurfanar da su a gaban kotu.
Iyalin tsohon Gwamnan jihar Sokoto sun saida gidansa domin su rayu. Har yanzu ba a biya iyalin tsohon gwamnan hakkokinsu ba, shekara 40 da rasuwarsa a folo.
Jami'an tsaro sun ritsa da miyagun 'yan bindiga a cikin gidan gyaran halin Jos. 'Yan bindigan masu yawa sun kai farmaki gidan inda suka yi yunkurin balle shi.
Rahotanni dake shigowa yanzu yanzun nandaga jihar Fililato na nuni da cewa ana cigaba da jin karar harbe-harbe a gidan gyaran hali dake Jos, babban birnin Filat
Jami’an hukumar yaki da fasa-kwabrin miyagun kwayoyi sun yi ram da wata tsohuwa mai suna Beatrice Aigbedion mai shekaru 70 da wasu miyagun kwayoyi fiye a Edo.
Gwamnan jihar Benue, Samuel Ortom ya caccaki'yan jam'iyyar APC a jiharsa, inda ya bayyana su a matsayin masu kawo masa cikas a ayyukansa na kawo ci gaba a jihar
Wasu 'yan bindiga sun farmaki mazauna a karamar hukumar Jos ta gabas, sun hallaka mutane biyu da suka yi kokarin fatattakarsu a kan tsauni a garin Durbi...
Gwarazan jami'an yan sanda sun samu nasarar damke wani ɗan fashi mai mugun hatsari da aka jima ana nema ruwa a jallo a jihar Kano, ɗan fashin dan shekara 18.
Bayan umarnin shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, dakarun soji, da rundunar yan sanda sun hallaka dandazon yan bindiga dake aiki a kan hanyar Kaduna zuwa Abuja.
Dr Ahmad Gumi ya bayyan ayadda ake cutar da Fulani makiyaya, tare da bayyana cewa, 'yan bindiga suna aikata laifukan ta'addanci ne kawai, amma su ba 'yan ta'add
Labarai
Samu kari