Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Adamawa ta magana kan batun cewa tana shirin sauya dan takararta na gwamna. Ta bayyana cewa ta gamsu da zabin da ta yi.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Adamawa ta magana kan batun cewa tana shirin sauya dan takararta na gwamna. Ta bayyana cewa ta gamsu da zabin da ta yi.
Gwamnatin jihar Kebbi ta nuna damuwa kan bullar wata sabuwar kungiyar 'yan ta'adda. Ta bayyana cewa mambobin kungiyar suna gudanar da ayyukansu a jihar.
Kungiyar rajin kafa kasar Biyafara IPOB a ranar Asabar ta bayyana cewa hukumar tsaron farin kaya DSS ta hana shugabanta, Nnamdi Kanu, abinci tsawon kwanaki uku.
Babban bankin Najeriya CBN ya fara barazanar amfani da yan sanda wajen damke manoman da suka ki biyan bashin da suka karba karkashin shirin Anchor Borrowers.
Gwamnan jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal, ya bayyana cewa shigowar yan bindiga jiharsa daga jihar Zamfara duk laifin jami'an Sojojin Najeriya ne. Daily Trust
Kungiyar Izalatul Bid'a wa iqaamatus Sunnah (JIBWIS) tayi kira ga gwamnatin tarayyar da ta kara kaimi wajen dakile matsalar tsaro da ya addabi arewacin kasar.
An hana daliban makarantar sakandaren Igboye dake garin Epe, jihar Legas biyu zana jarabawa saboda suna sanye da Hijabi. Hakazalika an hanasu shiga makaranta.
Yan bindiga sun kai hari unguwar Sabon Tasha, karamar hukumar Chikun dake jihar Kaduna cikin daren Asabar, 11 ga watan Disamba, 2021, rahoton Daily Trust..
Sokoto - Shafa'atu, matar da ta tsallake rijiya da baya a harin da yan bindiga suka kaiwa matafiya a Sokoto kuma ta rasa yan'uwanta guda rasu ta rigamu gidan.
Wani matashi wanda ya kira kansa da “talaucinka ya yi yawa da a kai kararka” a kafar sada zumunta, mai amfani da suna @_deoluwaa ya yi wata wallafa a kafar sada
Wani sojan gona ya nufi ofishin 'yan sanda, inda ya lakadawa constable duka a gaban sauran jami'an hukumar. An ce a yanzu dai yana hannun 'yan sanda a kasar Ken
Labarai
Samu kari