Rahotanni sun nuna cewa Iran ta shiga tarihin duniya bayan katse intanet na kwanaki 57 ba tare da tsayawa ba, abin da aka bayyana a matsayin mafi tsawo.
Rahotanni sun nuna cewa Iran ta shiga tarihin duniya bayan katse intanet na kwanaki 57 ba tare da tsayawa ba, abin da aka bayyana a matsayin mafi tsawo.
Kamfanin sadarwa na MTN ya bi umarnin NCC, ya fara biyan mutane diyyar karancin sabid da aka yi fama da shi a watan Janairu, 2026, an fara tura katin waya.
Kungiyar dalibai ta Nigeria, NANS ta yi barazanar rufe kasar nan matsawar gwamnatin tarayya ta tabbatar da sabon farashin man fetur, The Nation ta ruwaito.
Wadanda suka yi garkuwa da wata yarinya a garin Akure, Ondo mai suna Mary Fasina sun tuntube iyayenta. ‘Yan bindigan sun bukaci a biya N20m kafin a fito da ita.
Gwamnan jihar Jigawa, Muhammad Badaru ya yi barazanar sake dawo da dokar takaita zirga-zirga domin dakile yaduwar cutar COVID-19 a jiharsa sakamakon jan kafa d
'Yan bindiga sun afka garin Yan Buki da ke karamar hukumar Zurmi inda suka hallaka a kalla mutane bakwai sannan suka fattatki mutane daga garin. Sun kai wannan
Jam'iyyar All Progressives Congress (APC), shiyar jihar Anambra a ranar, 25 ga Nuwamba ta sanar da dakatad da shugabanta, Cif Basil Ejidike, rahoton The Nation.
Jami'an Hukumar Hisbah ta Jihar Kano sun kama wasu matasa suna zaune suna buga wasan katin Whot inda ta kwace katin ta maye musu gurbinsa da Al-Kur'ani mai girm
Legas - Kungiyar yan kasuwan mai masu zaman kansu IPMAN sun ta bayyana cewa tana maraba da shirin cire tallafin man fetur da gwamnatin tarayya ke yi a 2022.
Rahotanni sun bayyana cewa kasurgumin ɗan bindigan da ya jagoranci sace matagiya da dama a akan hanyar Kaduna zuwa Abuja ya bakuncin lahira a hannun jami'ai.
Gwamnatin jihar Kaduna a ranar Jumu'a ta bada uamrnin maida sabis a baki ɗaya yankunan da ta ɗauki matakin datse wa saboda yawaitar hari a hanyar Kaduna Abuja.
Labarai
Samu kari