Rahotanni sun nuna cewa wasu 'yan bindiga masu garkuwa da mutane sun kai hari karamar hukumar Rogo a jihar Kano sun kashe mutum 1 sun jikkata wasu.
Rahotanni sun nuna cewa wasu 'yan bindiga masu garkuwa da mutane sun kai hari karamar hukumar Rogo a jihar Kano sun kashe mutum 1 sun jikkata wasu.
Kamfanin sadarwa na MTN ya bi umarnin NCC, ya fara biyan mutane diyyar karancin sabid da aka yi fama da shi a watan Janairu, 2026, an fara tura katin waya.
Wani mutum da ake zargi da fashi da makami mai suna Biodun Rasheed, wanda yayi shiga tamkar makiyayi yana fashi ya shiga hannun rundunar 'yan sandan jihar Ogun.
Wani jami'in dan sanda mai shekaru 45 ya yi karar matarsa a kotu kan zargin ta da cin amanarsa da samari idan ya ce tana fada musu cewa ba ta da aure duk da cew
Matashi dan kasar Kenya, Bernard Musyokiya, ya auri Ba-Amurkiya yar shekara 75 Deborah Jan. Matashin ya jaddada cewa shi fa soyayyar gaskiya yake mata kuma ba.
Rahoton da muke samu daga kan hanyar Katsina a karamar hukumar Fagge ta jihar Kano na nuna cewa an gano gawarwakin wasu mutum biyu mace da namiji a cikin mota.
Miyagun yan bindigan da suka tare hanyar Kaduna zuwa Abuja sun nemi iyalan jami'in ɗan sandan dake tare da jigon APC da suka kashe, sun ce akawo kudin fansa.
Shugaba Muhammadu Buhari ya umarci shugabannin tsaron kasar nan da su kawo karshen ta’addancin da ke faruwa a kasa musamman a hanyar Abuja zuwa Kaduna inda a kw
Hukumar yaki da fataucin miyagun kwayoyi, NDLEA, ta kama kilo gram 9.30 na hodar iblis da kudinsu ya haura Naira biliyan 2.7 a filin jirgin saman Nnamdi Azikwe.
Jami'an tsaro a Ribas sun kama wasu kasurguman masu garkuwa da mutane da suka shahara wajen amfani da Facebook da WhatsApp don yaudarar mutane a Port Harcourt.
Kotun Shari'ar Musulunci dake zamanta a Kofar Kudu a jihar Kano ta sake hana Sheikh Abduljabbar Nasiru Kabara beli bayan watanni da tsareshi, rahoton BBC Hausa.
Labarai
Samu kari