Gwamnatin tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ta amince da $2.99bn domin gudanar da ayyukan layin dogo a jihohi guda uku.
Gwamnatin tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ta amince da $2.99bn domin gudanar da ayyukan layin dogo a jihohi guda uku.
Shugaba Bola Tinubu ya nada Rilwan Lanre Babalola a matsayin mai ba shugaban kasa shawara kan wutar lantarki tare da jagorantar kwamitin gyaran bangaren.
Mazauna jihar Kaduna dake arewa maso yammacin Najeriya sun nuna goyon bayan su ga kalaman gwamnansu El-Rufai na tura yan bindiga can su haɗu da Allah (SWA).
Wasu mazauna a jihar Neja sun bar kauyukansu yayın da 'yan bindiga suka addabi yankin da hare-haren ta'addanci. Wasu mata sun haihu a kan tsaunuka cikin kunci.
Gwamnan jihar Kaduna yace za a biya ma’aikata kyautan kudin karshen shekara. Nasir El-Rufai yace kowane ma’aikaci da ke jihar Kaduna zai amfana da wannan bonus.
Za a ji wani mara lafiya mai karaya a kafarsa ya sace motar daukar marasa lafiya a Kano, an gano cewa wanda ya sace wannan mota wani mutumin garin Daura ne.
Murya ta bazu ta wani jami'in EFCC ya na sanar da kanin tsohon shugaban asusun sojin ruwa na Najeriya yadda zai bi ta hannun Malami domin a sakar musu asusansu.
Sulaiman Haruna, wani hadimin Aisha Buhari, ya musanta rade-radin da ke ta yawo na cewa uwargidan shugaban kasa Buhari, Aisha Buhari, ta na dauke da juna biyu.
Ofishin mai binciken kudin gwamnatin tarayya ya fallasa badakalar da aka yi a asibitin FMC Keffi. Rahoton binciken 2019 ya nuna cewa an yi gaba da kusan N8bn.
Gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasiru El-Rufai ya bayyana yadda 'yan jiharsa za su cika wani tallafin gwamnati domin su sami tallafi cikin gaggawa. Ya yi bayani.
Rahotanni daga jihar Sokoto sun bayyana cewa wata mummunar gobara da ta barke a kasuwar jigar, ta kone shagunan yan kasuwa sama da 300, Tambuwal ya jajanta.
Labarai
Samu kari