Hadimin shugaban kasa, Bayo Onanuga ya ce matsalar tsaron Najeriya bata kai yadda mutane ke yawan fadan ta ba. Ya ce mutane na ruruta matsalar tsaro.
Hadimin shugaban kasa, Bayo Onanuga ya ce matsalar tsaron Najeriya bata kai yadda mutane ke yawan fadan ta ba. Ya ce mutane na ruruta matsalar tsaro.
Rahotanni sun nuna cewa rundunar 'yan sandan Najeriya karkashin Tunji Disu ta yi umarni a binciki sufeton 'yan sanda kan kashe malamar Islamiyya, Ummulkhairi.
Yan sanda a Jihar Jigawa sun gano gawar wani yaro dan shekara uku, mai suna, Aminu Bukar, wanda ya bace a ranar 14 ga watan Janairu a karamar hukumar Guri na ji
Masarautar Daura a Jihar Katsina ta amince za ta karrama Ministan Sufuri, Rotimi Amaechi, da sarauta ta gargajiya. Idan har ba a samu wani sauyi ba daga baya, S
Bola Oyebamiji, kwamishinan kudi na jihar Osun kuma mai sarautar Balogun Musulumi of Ikireland, ya dauka nauyin ginin sakateriyar kungiyar Kiristoci ta kasa.
Kyaftin din kungiyar kwallon kafa ta Super Eagles, Ahmed Musa,ya gwangwaje masallacin Juma'a da ke Garoua a kasar Kamaru da tallafin $1,500 bayan idar da salla.
Alhaji Aliko Dangote ya samu karuwar arziki da kimanin Dallar Amurka biliyan 1.3 a farkon shekara zuwa ranar 21 ga watan Janairu, a cikin wannan lokacin masu ha
Wani mutum mau suna Uziel Martinez ya bai wa mahaifiyar budurwar sa kyautar koda amma budurwar ta kare da auren wani saurayin bayan wata daya tak da hakan.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana jajantawarsa ga mutanen da suka yi kokari wajen ganin an kamo mutumin da ya sace daliba sannan ya yi mata kisan gilla.
Abdulmalik Mohammed Tanko, mai makarantar Noble Kids da ke Kwana a Kano ya kai wa iyayen Hanifa Abubakar, dalibar makarantarsa mai shekaru 5, ziyara bayan batan
Mutumin da ya kashe wannan yarinya 'yar makaranta ya bayyana adadin 'ya'yansa, ya kuma mika hakuri ga iyayen yarinyar. Ya bayyana inda ya kai kudin da ya karba.
Labarai
Samu kari