Shugaba Bola Tinubu ya nada Rilwan Lanre Babalola a matsayin mai ba shugaban kasa shawara kan wutar lantarki tare da jagorantar kwamitin gyaran bangaren.
Shugaba Bola Tinubu ya nada Rilwan Lanre Babalola a matsayin mai ba shugaban kasa shawara kan wutar lantarki tare da jagorantar kwamitin gyaran bangaren.
Kungiyar tuntuba ta arewa, ACF ta nuna rashin jin dadin ta dangane da yadda gwamnonin arewa su ka nuna rashin tausayi ga jama’an da rashin tsaro ya ritsa da yan
Mambobin majalisar dattawan tarayyan Najeriya dun shiga ganawar sirri yau Talata, biyo bayan ƙin amincewar shugaban ƙasa Buhari da garambawul ɗin dokokin zaɓe.
Tsohon Gwamnan jihar Zamfara, AbdulAziz Yari, ya bada kyautan buhunan Shinkafa 400, Shanu 20, da Milyan daya ga kungiyar Kiristocin Najeriya CAN, domin murnar.
Mazauna Rafindaji a kauyen Gulida da ke cikin Abaji a FCT sun shiga tashin hankali bayan sun samu labarin yadda ‘yan bindiga su ka fatattaki manoma a gonakinsu
Rundunar ‘yan sandan Najeriya reshen jihar Taraba ta samu nasarar kama wata kungiyar matasa 11 da ake zarginsu da harkar garkuwa da mutane, The Punch ta ruwaito
Sufetan janar na rundunar yan sandan ƙasar nan, IGP Usman Alkali Baba, ya bada umarnin bincike kan jami'an yan sandan dake da hannu a kwatarwa matasa Bitcoin.
Rundunar 'yan sandan jihar Kogi ta ce ta ceto wasu mutum 2 da aka yi garkuwa da su a kan babban titin Ajaokuta zuwa Itobe da ke jihar.Sun kama wasu shanun sata.
Gwamnatin jihar Neja ta kama wasu mutane da suka shigo da almajirai daga nisan jihar Sokoto. Gwamnatin ta ce a babu tausayi a cikin wannan lamari na dauko yara.
Fadar shugaban ƙasa ta maida martani kan sukar mutane da kuma na jam'iyyar PDP kan zuwa Buhari Legas a lokacin da yan bindiga suka kashe mutane da dama a Sokoto
Labarai
Samu kari