'Yan bindiga dauke da makamai sun kai wani harin ta'addanci a jihar Sokoto. 'Yan bindigan sun kashe wani babban limami tare da sace matan aure yayin harin.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai wani harin ta'addanci a jihar Sokoto. 'Yan bindigan sun kashe wani babban limami tare da sace matan aure yayin harin.
Hadimin shugaban kasa, Bayo Onanuga ya ce matsalar tsaron Najeriya bata kai yadda mutane ke yawan fadan ta ba. Ya ce mutane na ruruta matsalar tsaro.
Ƙungiyar kwadugo ta ƙasa, NLC, ta sanar da janye zanga-zangar da ta shirya gudanarwa a faɗin Najeriya domin nuna adawa da shirin gwamnati na zare tallafin mai
Gwamnatin jihar Kwara ta ce ta amince mata musulmi a jihar da su ci gaba da sanya hijabi a makarantun gwamnati biyo bayan rikicin da aka yi a baya-bayan nan.
mutane tara sun rasa rayukansu yayin da wasu 10 suka jikkata a wani mummunan hatsarin mota da ya afku a ranar Litinin, 24 ga watan Nuwamba a Gaya, jihar Kano.
Hukumar yaki da rashawa da sauran laifuka masu kama da hakan, ICPC ta fallasa yadda wani Dan Majalisar Tarayya na Jihar Katsina ya tsere da N32,056,347.89 da ak
Tsohuwar Sakataren gwamnatin jihar Legas a zangon mulkin 2007 zuwa 2011, Gimbiya Adeniran-Ogunsanya, ya riga mu gidan gaskiya bayan fama da gajeren rashin lafiy
Aiku Abubakar ya aika sako ga gwamnatin Najeriya da sauran 'yan kasa kan abin da ya shafi ilimi da aiki dashi a Najeriya. Ya ce ya kamata a yi gyara a bangaren.
Masu garkuwan da suka yi garkuwa da mahaifiyar kakakin majalisar dokokin jihar Kano, sun sako ta bayan karɓan zunzurutun kuɗi miliyan N40m a matsayin fansa.
Fitacciyar mai siyar da kayan mata mai suna Hauwa Saidu wacce aka fi sani da Jaruma, ta shiga gagarumar matsala da biloniyan dan kasuwa, dan siyasa, Ned Nwoko.
Mazauna garin Runka da wasu yankuna na karamar hukumar Safana ta jihar Katsina sun bayyana tsoron su kan makomar su bayan kwashe sojoji daga yankin da aka yi.
Labarai
Samu kari