A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamna Abdullahi Umar Ganduje ya ja tawagar manyan APC inda suka mika dan ga gwamna Abba Kabir Yusuf don ya nemi takara a 2027.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamna Abdullahi Umar Ganduje ya ja tawagar manyan APC inda suka mika dan ga gwamna Abba Kabir Yusuf don ya nemi takara a 2027.
Gwamnatin tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ta amince da $2.99bn domin gudanar da ayyukan layin dogo a jihohi guda uku.
‘Yan bindiga sun harbi wani dan majalisar jihar Delta, Hon Reuben Izeze, mai wakiltar karamar hukumar Ughelli ta kudu da ke karamar hukumar Uvwie a Alhamis.
Dakarun sojin Najeriya sun halaka kwamandan kungiyar ta'addanci ta ISWAP, Modu Kime, wanda aka fi sani da Abou Maryam da mayakansa a wani luguden ruwan wuta.
Jim kaɗam kafin fara taron sharo a fadar shugaban ƙasa dake babban birnin tarayya Abuj, shugaba Buhari ya rantsar da sabon ministan ayyuka, gidaje, Muazu Sambo
Ma’aikatar ilmi ta jihar Osun ta dakatar da wani malami daga aiki saboda ya na sukar gwamna. Ana zargin malamin da sukar gwamna Gboyega Oyetola a Facebook.
Obabiyi Aishah Ajibola, ‘yar Najeriya ce da ta lashe gasar kyau na musulman duniya wacce aka yi a Jarkata kasar Indonesia a ranar 18 ga watan Satumban 2013.
Arewacin Najeriya da ke fama da hare-haren yan ta'adda, yanki ne da ya dade yana nuna wariya ga mata da matasa. Bugu da kari, rashin aikin yi ya yi katutu a yan
Babbar kotun jihar ta dakatar da gwamnatin jihar daga ci gaba da gina shaguna a hanyar da ke kasuwar Kofar Wambai a karkashin karamar hukumar Municipal, Daily N
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ce jami’an tsaro za su ci gaba da yaki da ‘yan ta’addan da suka addabi yankin arewa maso yamma.NewsWireNGR ta ruwaito Buhari
Gwamnatin tarayya ta bayar da garabasar hawa jiragen kasa a Najeriya tundaga ranar Juma’a 24 ga watan Disamba har zuwa ranar 4 ga watan Janairun 2022, Daily Tru
Labarai
Samu kari