A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamna Abdullahi Umar Ganduje ya ja tawagar manyan APC inda suka mika dan ga gwamna Abba Kabir Yusuf don ya nemi takara a 2027.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamna Abdullahi Umar Ganduje ya ja tawagar manyan APC inda suka mika dan ga gwamna Abba Kabir Yusuf don ya nemi takara a 2027.
Gwamnatin tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ta amince da $2.99bn domin gudanar da ayyukan layin dogo a jihohi guda uku.
‘Yan bindiga sun tasa kauyukan karamar hukumar Tsafe a gaba, sun ce dole a kawo masu N37m. Wa’adin tara kudin ya shafi Hayin Uda, Ruguza, Dumuyu, da Zigau.
Gwamna Yahaya Bello ya bayyana cewa dokar ilimi ta jihar Kogi na 2020 ya haramtawa yara da shekarunsu ya kai na zuwa makaranta su rika yawo a titi a lokacin zuw
Hukumar kula da ma'aikata na Jihar Kano ta sallami a kalla mutane hudu daga aiki saboda samunsu da gabatar da takardun bogi da yin karya a wasu bayanansu, Vangu
Mayakan da ake zaton na Boko Haram ne sun harba wasu rokoki guda biyar cikin garin Maiduguri a daidai lokacin da Shugaba Buhari na Najeriya ya isa Maiduguri.
Wani wanda ya kira kansa malamin addinin musulunci mai shekaru 55, Tunde Olayiwola, ya amsa cewa ya siyo sabon kokon kan dan adama a Ajabbale, Oka a jihar Ondo,
A karo na biyu cikin awa 24, yan bindiga sun sake kai wa jerin gwanon motocci da ke dauke da matafiya hari a babban hanyar Kaduna zuwa Birnin Gwari a jihar Kadu
Hukumar Kula da Shige da Fice na kasa, NIS, ta yi gargadin cewa akwai yiwuwar 'yan ta'adda na kasashen waje su kawo hari a babban birnin tarayya Abuja, Daily Tr
Shugaban, ƙasa Muhammadu Buhari, ranar Alhamis,ya sha alwashin kawo ƙarshen yan bingida baki ɗaya musamman a yankin da ya fito na arewa maso yammacin Najeriya.
Yan sanda a Katsina sun yi ram da wani mutumi ɗna shekara 45 bisa zarginsa da safarar makamai zuwa yan bindiga a jihohin Katsina da Zamfara dake arewacin kasa.
Labarai
Samu kari