Fadar shugaban kasa ta bayyana ayyukan da Shugaba Bola Ahmed Tinubu zai idan ya bar Najeriya zuwa kasashe uku daga gobe Asabar, 2 ga watan Mayu, 2026.
Fadar shugaban kasa ta bayyana ayyukan da Shugaba Bola Ahmed Tinubu zai idan ya bar Najeriya zuwa kasashe uku daga gobe Asabar, 2 ga watan Mayu, 2026.
Wani masani ya ce tsohon tarihin masarautar Kano ne dalilin da ya kawo jinkiri a shari'sr da ake tsakanin bangaren Aminu Ado Bayero da Muhammadu Sanusi II.
Gomman mabiya akidar Shi'a sun halarci bikin Kirismeti a Cocin HEKAN dake garin Zariya jihar Kaduna ranar Asabar, 25 ga Disamba, 2021. Shugaban Cocin, Hakila Da
Daruruwan Musulmai sun taya Kiristoci murnar bikin Kirsimeti yayin da suka halarci bikin a coci domin habaka hadin kai, zaman lafiya da kuma hakuri a Kaduna.
Sabuwar nauyin cutar Korona ta barke a fadar Shugaban kasa, Aso VIlla Abuja, inda manyan hadiman Shugaba Buhari da manyan jami'an gwamnati suka kamu da cutar.
Daya daga cikin shugabannin jam’iyyar APC na jihar Zamfara, Sanata Kabiru Garba Marafa, ya ce ba ya da alaka da gawurtaccen dan bindigan nan,Abdulmuminu Moossa.
Akalla rayuka bakwai sun salwanta yayinda wasu suka jigata a wani mumunan hadarin motan da ya auku ranar Kirismeti a jihar Ogun, Daily Trust ta ruwaito cewa.
Kano - Gwamna Abdullahi Umar Ganduje, na jihar Kano ya kai kuka fadar mulki dake Aso Villa Abuja wajen Shugaba Muhammadu Buhari bisa lamarin tsaron jiharsa.
A jiya Juma'a, hafsoshin tsaro sun samu sabon umarni daga shugaban kasa Muhammadu Buhari kan cewa su mitsike 'yan ta'addan ISWAP, makwafan Boko Haram a yanzu.
Gwamnatin Tarayya ta na kokarin soma aikin titin jirgin kasa tun daga Najeriya zuwa kasar Maradi. Rotimi Amaechi ya hadu da wakilan bankin KfW-IPEX a Jamus.
Kano - Yan kwanaki bayan rahotannin cewa hukumar Hisbah na shirin aika sammaci ga iyayen Sarauniyar Kyan Najeriya, Shatu Garko, budurwar ta yi martani mai zafi.
Labarai
Samu kari