Jam'iyyar adawa ta PRP ta nuna adawarta karara da yunkurin gwamnatin tarayya na kafa rundunar 'yan sandan jihohi duk da amincewar Majalisar dokoki ta kasa
Jam'iyyar adawa ta PRP ta nuna adawarta karara da yunkurin gwamnatin tarayya na kafa rundunar 'yan sandan jihohi duk da amincewar Majalisar dokoki ta kasa
Gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu ta fadi sunayen mutane da kamfanoni guda tara da ake zargi da tallafawa 'yan ta'adda. An sanya masu takunkumi.
mutane tara sun rasa rayukansu yayin da wasu 10 suka jikkata a wani mummunan hatsarin mota da ya afku a ranar Litinin, 24 ga watan Nuwamba a Gaya, jihar Kano.
Hukumar yaki da rashawa da sauran laifuka masu kama da hakan, ICPC ta fallasa yadda wani Dan Majalisar Tarayya na Jihar Katsina ya tsere da N32,056,347.89 da ak
Tsohuwar Sakataren gwamnatin jihar Legas a zangon mulkin 2007 zuwa 2011, Gimbiya Adeniran-Ogunsanya, ya riga mu gidan gaskiya bayan fama da gajeren rashin lafiy
Aiku Abubakar ya aika sako ga gwamnatin Najeriya da sauran 'yan kasa kan abin da ya shafi ilimi da aiki dashi a Najeriya. Ya ce ya kamata a yi gyara a bangaren.
Masu garkuwan da suka yi garkuwa da mahaifiyar kakakin majalisar dokokin jihar Kano, sun sako ta bayan karɓan zunzurutun kuɗi miliyan N40m a matsayin fansa.
Fitacciyar mai siyar da kayan mata mai suna Hauwa Saidu wacce aka fi sani da Jaruma, ta shiga gagarumar matsala da biloniyan dan kasuwa, dan siyasa, Ned Nwoko.
Mazauna garin Runka da wasu yankuna na karamar hukumar Safana ta jihar Katsina sun bayyana tsoron su kan makomar su bayan kwashe sojoji daga yankin da aka yi.
Yan sandan Jihar Oyo sun yi nasarar kama wani hatsabibin barawo da ya saba shiga gidajen mutane yana sata dauke da Iphone 16, kwamfuta laptop da wasu kayan sata
PDP ta yi kira ga Abdullahi Ganduje da kada ya sake ya yi amfani da batun soke rijistar makarantu masu zaman kansu wajen tatsar kudade daga masu makarantun.
Labarai
Samu kari