Sheikh Bashir Ahmad Sani Sokoto ya sanar da cewa jam'iyyar ADC bata ba shi takara ba. Hakan ya nuna cewa ba zai yi wa jam'iyyar takarar gwamna ba.
Sheikh Bashir Ahmad Sani Sokoto ya sanar da cewa jam'iyyar ADC bata ba shi takara ba. Hakan ya nuna cewa ba zai yi wa jam'iyyar takarar gwamna ba.
Yayin da ake shirin zaben 2027, wata kungiyar Tijjaniyya ta yi barazanar janye goyin bayanta ga Shugaba Tinubu idan ba a sako Sheikh Sani Khalifa Zaria ba.
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya amince da nadin karin hadimai biyu ga First Lady, Mrs Aisha Muhammadu Buhari. Hakan na zuwa ne bayan da shugaban kasar ya
Tsohon Gwamnan jihar kuma dan takaran kujeran Shugaban jam'iyyar All Progressives Congress APC, Alhaji Abdulaziz Yari, ya samu gocewar kashi a kafarsa ta hagu.
Gobara ta tashi da gidan shahararren malamin addinin musulunci mazaunin Kaduna, Sheikh Ahmad Gumi a yau Asabar. Rahoton da Vanguard ta wallafa ya ce ana can ana
Rundunar Sojin Operation Thunder Strike sun hallaka akalla yan bindiga 20 da suke kokarin kai harin makarantar horar Sojojin Najeriya watau NDA dake jihar Kadun
Gwamna Samuel Ortom na Jihar Binuwai ya bayyana takaicin sa akan yadda jami’an tsaro suka hana shi shiga filin jirgin sama don tarbar mataimakin shugaban kasa,
Magajin Garin Sokoto, Alhaji Hassan Ahmad Danbaba, ya riga mu gidan gaskiya. Daily Trust ta rahoto cewa wani majiya na kusa da iyalansa, Alhaji Buhari Sarrkin T
A yau Asabar 12 ga watan Fabrairu ne Magajin Garin Sokoto, Alhaji Hassan Ahmad Danbaba ya riga mu gidan gaskiya. Ya rasu ne bayan gajeruwar rashin lafiya a gari
Jarumar Kannywood, Ladin Cima ta sha caccaka daga masana'antar Kannywood game da furucin da tayi kwanan nan, inda take ikirarin ba'a taba biyan ta fiye da N20k.
Barnar da yan daba suka yi a layin dogo ya tilastawa jirgin kasa da ke zuwa Legas - Ibadan ya tsaya na dan wani lokaci a ranar Asabar, The Punch ta ruwaito. Fas
Labarai
Samu kari