Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya tuna baya kan wata alfarma da shugaban masa Bola Ahmed Tinubu ya nema wajensa. Ya ce kai tsaye ya ce masa ba zai yi ba.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya tuna baya kan wata alfarma da shugaban masa Bola Ahmed Tinubu ya nema wajensa. Ya ce kai tsaye ya ce masa ba zai yi ba.
Aisha Muhammadu Buhari ta bayyana cewa 'yan uwa da abokan arziki da sun cika fadar shugaban kasa da 'ya'ya da jikokinsu. Ta ce an so a koreta a Aso Villa.
Wasu sojoji a babban birnin tarayya aAbuja sun shiga hannu bayan da aka zarge su da cin zarafin wasu mazauna a wani yankin babban binrin tarayya Abuja a makon j
Kwanaki kadan, bayan rasuwar kanin Dangote, Alhaji Sani Dangote, Allah ya yiwa wani hamshakin mai dan kasuwa, dan garinsu shugaban kasa Muhammadu Buhari rasuwa.
Yanzu muke samun labarin hadarin mota da ya faru a jihar Ogun, inda aka ruwaito cewa, wasu mutane da yawa sun mutu bayan da motar ta fadi ta fashe ta kama da wu
Sheikh Gumi ya bayyana wasu batutuwa da suke ci masa tuwo a kwarya kan abubuwan da suka shafi gwamnati da yakin da take da 'yan bindiga a Najeriya. Ya bayyana b
Jami'an CJTF da ake arewa maso gabas sun cafke dan Boko Haram 1da ran shi tare da halaka wasu ukun bayan sun yyi musu kwanton bauna yayin da suke satar abinci.
Wani bincike da aka gudanar ya nuna yadda zuba makudan kudi a cacar wasanni ya mamaye lungu da sako a Najeriya, ya zama tamkar jinin wasu matasa da manyan mutan
Gwarazan jami'an hukumar yan sanda sun yi gumurzu da wani jagoran yan binduga da tawagarsa a Otal din Kaduna, sun samu nasarar bindige shi har Lahira a Kaduna
Kamfanin NNPC ya ba da kwangilar kera daruruwan motocin bas domin a tura su jihohin Najeriya yayin da ake fargabar cire tallafin man fetur. Tuni an fara kera su
Gwamna Babagana Zulum na jihar Borno ya ce an gano ma'aikatan bogi da ke karbar albashi da dama a karamar hukumr Shani cikin su har da jarirai sakamakon tantanc
Labarai
Samu kari