Jam’iyyar NDC ta ware tikitin takarar shugaban kasa na zaben 2027 ga yankin kudu, yayin da ta ayyana cewa yankin arewa zai samu damar takara a 2031.
Jam’iyyar NDC ta ware tikitin takarar shugaban kasa na zaben 2027 ga yankin kudu, yayin da ta ayyana cewa yankin arewa zai samu damar takara a 2031.
A labarin nan, za a ji cewa gwamna Inuwa Yahaya na ya tabbatar da cewa za a gudanar da zaben fitar da gwami domin neman takarar mulkin Gombe a 2027.
Moses Oko, mutumin da ake zargin da kisan budurwarsa, Jennifer Anthony, dalibar aji uku a jami'ar UniJos ya kurmance cikin kotu yayinda aka gurfanar da rashi.
Birnin tarayy Abuja - Nan da yan awanni Shugaba Muhammadu Buhari zai rattafa hannu kan dokar zaben da aka yiwa gyaran fuska yayinda ake shirin shiga zaben 2023.
A ranar Talata, 22 ga watan Fubrairu 2022 ne shugabannin kungiyar malaman jami’a za su yi zama da wakilan gwamnatin tarayya. Ana kokarin ganin an bude jami'o'i
Goodluck Jonathan ya ce za ayi zaben 2023 hankali kwance ba tare da an samu rigimar komai ba. Tsohon shugaban kasar ya ce za a shirya zabe na kwarai a badi.
Lai Mohammed ya bayyana yadda aka samu saukin rashin tsaro, ya ce tun da aka ayyana ‘yan fashin daji a matsayin ‘yan ta’adda, an ba jami’an tsaro babbar dama.
Wani matashin maigadi wanda har yanzu ba a san sunansa ba, ya na hannun hukumar 'yan sanda ta jihar Kano kan zarginsa da ake yi da yaga Qur'ani tare da take sa.
Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya bada labarin haduwarsa da yan kungiyar ta'addanci ta Boko Haram a shekarar 2021. Tsohon shugaban kasar ya gana da wasu
Hukumar Hisbah ta jihar Bauchi ta aurar da wasu yan gidan magajiya guda biyu bayan sun tuba daga aikata masha'a a ranar Litinin, 21 ga watan Fabrairu a Bauchi.
DCP Abba Kyari ya nemi hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA, ta biya shi diyyar naira miliyan 500 kan zargin kama shi da tsare shi ba bisa
Labarai
Samu kari