Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta sake mika kudirin zaman tattaunawa tsakaninta da Amurka, a wani yunkuri na kawo karshen yakin da kasashen suka yi gaba daya.
Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta sake mika kudirin zaman tattaunawa tsakaninta da Amurka, a wani yunkuri na kawo karshen yakin da kasashen suka yi gaba daya.
Gwamnatin tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ta amince da $2.99bn domin gudanar da ayyukan layin dogo a jihohi guda uku.
Shugaban Rasha ya lalata wata tashar makamashin nukiliya da babu irinta a nahiyar Turai. Ya lalata ne a kasar Ukraine bayan barkewar yaki tsakanin kasashen biyu
Kasar Rasha ta fuskanci fushin kamfanin Google. Kamfanin ya kauracewa duk wasu nau'ikan tallace-tallace a kasar Rasha. Wannan na zuw ane bayan mamayar Rasha a U
EFCC ta na shari’a da wasu ma’aikata da ake zargin sun yi wa banki sata. Wadanda ake zargi su ne: Olusegun Babasola, Abisola Ahmed, Uchechukwu Uma, Jude Aphaeus
Birnin tarayya Abuja - Sifeto Janar na yan sanda, IGP Baba Alkali, ya amince jami'an yan sanda mata su fara sanya dan kwali mai kama da Hijabi kan kayan sarki.
Gwamnatin Najeriya na ci gaba da kwaso mutanen da suka makale a kasar Ukraine tun bayan barkewar yaki tsakanin Rasha da Ukraine a makon da ya gabata, inji rahot
Wasu tsagerun yan bindiga da aka ayyana su yan ta'adda sun sake kai wani mummunan hari kan babbar hanyar Birnin Gwari zuwa Kaduna, sun kashe akalla mutum biyar.
Shugaba Muhammadu Buhari ya amince da nadin Arc S.T. Echono a matsayin sabon babban sakataren asusun tallafin ilimin makaratun gaba da sakandare, TETFund. Echon
Wata kungiyar da ta kira kanta da kungiyar Mage ta duniya ta haramtawa kasar Rasha tura Magunansu gasar wasanni bayan da Rasha ta kai farmaki kasae Ukraine.
Sojojin Najeriya sun tasa ‘Yan Boko Haram a gaba. A dalilin haka, ‘Yan ta’addan sun koma kai hare-hare a kasar Kamaru da ke makwabtaka da mutanen kasar nan.
Labarai
Samu kari