Fadar shugaban kasa ta yi tsokaci kan batun ma'aikatar bogi da ake ta cece-kuce . Ta umarci hukumomin DSS da EFCC su gudanar da bincike kan lamarin
Fadar shugaban kasa ta yi tsokaci kan batun ma'aikatar bogi da ake ta cece-kuce . Ta umarci hukumomin DSS da EFCC su gudanar da bincike kan lamarin
Fadar shugaban kasa ta yi tsokaci kan batun ma'aikatar bogi da ake ta cece-kuce . Ta umarci hukumomin DSS da EFCC su gudanar da bincike kan lamarin
Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa babban Malamin addinin Musulunci ne mazaunin jihar Kano wanda ya fi shahara wajen bayani kan mas'alolin rayuwa da zamantakewa.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya rantsar da sababbin kwamishinonin hukumar kididdiga ta kasa (NPC), da na hukumar ICPC a ranar Laraba, 13 ga watan Afrilu.
A ranar Laraba, shugaban cibiyar bahasi, lissafi da kididdigan tarayyar Najeriya, Dakta Simon Harry, ya rigamu gidan gaskiya. Hakan ya biyo bayan rashin lafiyar
‘Yan bindiga sun kai hari wani gidan gona da ke Gidan Gyaran Hali a garin Kujama, hedkwatar karamar hukumar Chikun a Jihar Kaduna inda suka halaka mutum daya da
Wasu ‘yan bindiga sun kai hari ofishin ‘yan sanda da ke Atani, hedikwatar karamar hukumar Ogbaru a jihar Anambra, inda suka kashe ‘yan sanda hudu da ke aiki.
Gabanin zaben gwamnan jihar Osun da za'a yi ranar 16 ga Yuli, 2022, hukumar gudanar da zabe ta kasa mai zaman kanta watau INEC ta saki jerin wadanda zasu yi tak
Abuja - Labarin dake shigo mana da duminsa na nuna cewa shugaban cibiyar lissafi da bahasi na tarayyar Najeriya NBS, Dr Simon Harry, ya rigamu gidan gaskiya.
Kungiyar Kiristocin Arewa watau Northern Christians Movement (NCM) ta gargadi yan siyasa da Malamai su yi hattara da mataimakin shugaban kasa, Farfesa Yemi Osin
Jami’an rundunar ‘yan sandan Kaduna tare da hadin gwiwar sojojin Najeriya sun dakile wani hari da aka kai kauyen Akwando da ke karamar hukumar Kachia a Kaduna.
Labarai
Samu kari