Fadar shugaban kasa ta yi tsokaci kan batun ma'aikatar bogi da ake ta cece-kuce . Ta umarci hukumomin DSS da EFCC su gudanar da bincike kan lamarin
Fadar shugaban kasa ta yi tsokaci kan batun ma'aikatar bogi da ake ta cece-kuce . Ta umarci hukumomin DSS da EFCC su gudanar da bincike kan lamarin
Rahotanni sun nuna cewa barci ya dauke wasu 'yan bindiga masu garkuwa da mutane bayan sace wasu jama'a, inda jama'ar suka tsere suka gudu daga dajin.
Sanata Ahmed Lawan, shugaban majalisar dattawa ya ce shi da takwarorinsa suna yi wa mataimakin shugaban kasa, Prof Yemi Osinbajo "fatan alkhairi" a yunkurinsa.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi alawadai da munanan hare-haren da wasu ‘yan ta’adda suka kai Kanam da Wase da ke Jihar Filato kuma ya ce duk wadanda ke da
ICPC ta bada bayanin yadda wasu Sanatoci uku su ka ci kudin kwangiloli. Sanata Muhammad Adamu Aleiro ya na cikin wadanda aka bankado a binciken na hukumar.
Shugaban hukumar kasuaanci da masana'antu ta jihar Legas, LCCi, Asiwaju Michael Olawale-Cole, ya fashe da kuka yayin da yake tsaka da jawabi ga manema labarai.
Wani mutum mai matsakaicin shekaru, Taofeek Gbolagade, a safiyar Talata, ya nadawa matarsa mai juna biyu,dukan kawo wuka saboda ta gaza dafa masa abincin sahur.
Rundunar sojin Najeriya ta samu nasarar kwace makudan kudade wadanda ake zargin kudin fansa ne da aka ba ‘yan bindiga don su saki wasu daga cikin wadanda suka s
Watakila mijinki na kusa dake amma baki sani ba. Wata budurwa ta cire tsoro ta yi abinda ya dace, ta ga saurayi ya mata, ta nuna tana so sannan ta aure shi.
Yayin da 'yan Najeriya ke ci gaba da fuskantar matsalolin wutar lantarki, kasar ta sayar wa kasashe uku wutar lantarki, inda aka suka kashe akalla N225bn kacal.
Abuja - Tsohon shugaban kasar Najeriya, Atiku Abubakar, ya bayyana cewa sai da yayi takarar kujerar gwamna sau hudu kafin ya samu nasara daga karshe a shekarar.
Labarai
Samu kari