Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya ambaci sunayen rukunin waus kungiyoyi da ke dauke da matakai a matsayin 'yan ta'adda, ya ce gwamnatinsa za ta murkushe su.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya ambaci sunayen rukunin waus kungiyoyi da ke dauke da matakai a matsayin 'yan ta'adda, ya ce gwamnatinsa za ta murkushe su.
An gano wani faifan bidiyo inda hadimin shugaban ma'aikatan gwamnatin Gombe ke zabgawa kansila masuka kan zargin ya ce zai mari mai gidansa saboda wai an biya shi.
An yi wa kwamishinan Kimiyya da Fasaha na jihar Katsina, Dokta Rabe Nasir kisar glla. Daily Trust ta rahoto cewa an bindige shi ne a gidansa da ke Fatima Shema
Rahotannin da muke samu yanzun daga jihar Katsina sun bayyana cewa gwamnati ta bude layukan sadarwa da aka datse a baya dan dakile ayyukan yan bindiga a jihar
Gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari, ya isa gidan kwamishinan kimiyya da fasaha, wanda yan bindiga suka bindiga a cikin gidansa dake Fatima Shema Estate.
A kalla masallata 15 ne suka mutu yayin da wasu da dama suka samu rauni a harin da aka kai a masallaci da ke kauyen Ba'are a karamar hukumar Mashegu na jihar Ne
Gwamnatin Buhari ta sa a fara karbar haraji daga 'yan Najeriya masu tallata hajarsu a kafar Facebook. Kamfanin na Facebook ya bayyana adadin kason da za a karba
Babban Bankin Najeriya (CBN) ya amincewa bankin Sterling kan fara hulda da kwastomomi a matsayin bankin Muslunci. An bayyana yadda tsarin zai kasance akai.
Jami’an tsaro sun cafke mutumin da ya shiga makabarta ya cire kan gawa a kabari. Abideen Raheem ya amsa laifin da ake zarginsa da shi, yace N25, 000 ya saida.
Wasu tsagerun yan bindiga. masu garkuwa da mutane sun yi awon gaba da mazauna wani yanki a Abuja, sun harbe wata mata har Lahira a harin da suka kai Kwali.
A ranar Alhamis, Hedkwatar Tsaro ta shaida yadda rundunar sojin Najeriya ta samu nasarar halaka fiye da ‘yan ta’adda 72 a yankin arewa maso yamma da arewa ta ts
Labarai
Samu kari