Fadar shugaban kasa ta bayyana ayyukan da Shugaba Bola Ahmed Tinubu zai idan ya bar Najeriya zuwa kasashe uku daga gobe Asabar, 2 ga watan Mayu, 2026.
Fadar shugaban kasa ta bayyana ayyukan da Shugaba Bola Ahmed Tinubu zai idan ya bar Najeriya zuwa kasashe uku daga gobe Asabar, 2 ga watan Mayu, 2026.
Wani masani ya ce tsohon tarihin masarautar Kano ne dalilin da ya kawo jinkiri a shari'sr da ake tsakanin bangaren Aminu Ado Bayero da Muhammadu Sanusi II.
An yi canji a kamfanin simintin Dangote, Halima Dangote ta zama sabuwar babbar Darekta. Halima Aliko-Dangote ce ta dare kujerar da Marigayi Alhaji Sani Dangote.
Wasu 'yan Najeriya da suka tsere daga Ukraine yayin da kasar Rasha ke tsaka da luguden wuta a kasar, za su iso Najeriya a ranar Juma'a. Za su taso daga Warsaw.
Wata kungiya mai yaki da rashawa da wayar da kan al'umma 'The Citizens Awareness Against Corruption and Social Vices Initiative' ta bawa shugaban NNPC, Mele Kya
Wasu miyagun yan bindiga sun kashe mutane hudu a karamar hukumar Ohafia ta Jihar Abia, rahoton Nigerian Tribune. Mutane hudun da aka kashe sun hada da tsohuwar
Bayan wani binciken sirri da hukumar tsaron farin kaya tayi, ta ce ta gano yadda mayakan ISWAP ke horar da masu kunar bakin wake yadda za su kai farmakin .
Babban sakataran kungiyar hadin kan musulunci (OIC), Hissein Brahim Taha,yayi jinjina bisa tallafi da Najeriya ta bawa kungiyar kula da walwalar ta Afghanistan.
Kano - A ranar Alhamis, Sheikh Abduljabbar Nasiru-Kabara, ya fara gabatar da nasa hujjojin gaban kotu a shari'ar dake gudana tsakaninsa da gwamnatin jihar Kano.
Wasu miyagu da ake zargin yaran marigayi Terwase Akwaza da aka fi sani da Gana sun halaka mai karbar haraji da wasu mutum 3 a karamar hukumar Katsina-Ala,Benue.
Tsagerun yan bindiga sun kashe wata tsohuwar shugabar matan PDP, Ucha Ndukwe, diyarta Chibuzor Ndukwe da kuma wasu mutane biyu, Ndubuisi Ndukwe da Kalu Umah.
Labarai
Samu kari