Wani masani ya ce tsohon tarihin masarautar Kano ne dalilin da ya kawo jinkiri a shari'sr da ake tsakanin bangaren Aminu Ado Bayero da Muhammadu Sanusi II.
Wani masani ya ce tsohon tarihin masarautar Kano ne dalilin da ya kawo jinkiri a shari'sr da ake tsakanin bangaren Aminu Ado Bayero da Muhammadu Sanusi II.
Rikicin da barke cikin jam'iyyar All Progressives Congress (APC) ya dau sabon salo yayinda wata wasikar Gwamna Mai Mala Buni na jihar Yobe ke karyata jawabin.
Wani mummunan hatsari da ya auku a kan babbar hanyar Legas zuwa Ibadan kusa da ma'akatar ivada ta MFM ya lakume rayukan adadin mutane mai yawa da ba'a sani ba.
Mutanen garin Shimfida a karamar hukumar Jibia ta jihar Katsina sun fara gudun tsira bayan zargin cewa rundunar sojoji ta janye dakarunta daga wannan yankin.
Mataimakin Gwamnan Jihar Kebbi, Col. Samaila Yombe, mai murabus a ranar Alhamis ya musanta batun labaran da ake ta yadawa akan cewa ‘yan bindiga sun yi garkuwa
Attajiri ya halarci taron aure inda ya likawa amarya da ango kudi. Sai dai a karshe ya yi amfani da wani kudin wajen goge fuskar ma'auratan ya kuma tafi da shi.
Rahoton da muka samu daga jihar Kaduna dake arewacin Najeriya ya nuna cewa wasu yan bindiga da yawan gaske sun kai hari yankin Gwanin Gora a dake Chikun da safe
Yayin da Najeriya ke ci gaba da fuskantar tsadar man fetur, ministan Buhari ya fito ya yi bayani, ya ce a yanzu haka Najeriya na man da zai ishi kowa na tsawon
Wata budurwa, Chidinma Ojukwu, wacce aka dinga yada labarinta a watannin baya ana zargin ta da kisan Super TV, Michael Ataga, ta lashe gasar sarauniyar kyau da
Jami'an hukumar tsaro ta DSS sun yi ram da shugabannin kananan hukumomin Gwarzo da na birni da kewaye na jihar Kano kan daukar nauyin dabar siyasa gabannin 2023
Labarai
Samu kari