Masallacin Sultan Bello ya saki hotunan mutane da ya ce sun addabi jama'a da satar waya. An ce suna tafaka sata ne a lokacin da ake sallar Juma'a ko daurin aure.
Masallacin Sultan Bello ya saki hotunan mutane da ya ce sun addabi jama'a da satar waya. An ce suna tafaka sata ne a lokacin da ake sallar Juma'a ko daurin aure.
Shahararriyar jarumar finafinai a masana'antar Nollywood, Halima Abubakar, ta sauya addini daga Musulunci zuwa Kiristanci. Ta yi bayanin dalilin yin hakan.
Shugaban Kungiyar malaman jami’o’i masu koyarwa, ASUU, Farfesa Emmanuel Osedeke ya ce gwamnatin tarayya har yanzu tana nuna halin ko-in-kula akan yajin aikin AS
Ma'aikacin gwamnati ya ja ma kansa, ya yada jita-jita cewa gwmanan APC ya mutu, lamarin da ya kai ga korarsa daga aiki. Yanzu haka dai za a bincike shi a kai.
An gano waye matukin jirgin NAF, mai suna Lieutenant Haruna Elijah Karatu, wanda da ya rasa ransa sanadiyyar hatsarin jirgi dakarun sojin NAF da aka yi Kaduna.
Kwamishinan Tsare-Tsare da Kasafin Kudi na Jihar Kano, Nura Muhammad Dankadai, ya mika murabus dinsa, sabanin umurnin da Gwamna Abdullahi Ganduje na Jihar ya ba
Gwamnatin kasar Saudiyya ta baiwa Najeriya kujerun Hajji 43,000 a shirin ibadar Hajjin da za'a yi bana 2022. Daily Trust ta ruwaito cewa majiyoyi daga cikin huk
Mataimakin kwamishinan yan sanda reshen jihar Bayelsa, ya yanke jiki ya faɗi matacce yana tsaka da sauke nauyin Ofishinsa a hedkwatar yan sanda ranar Talata.
Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) ta yanke shawara kan farashin da zata sayar da fam ga duk wadanda ke son takara kujerar shugaban kasa a 2023 karkashin
Hukumar Rarraba Wutar Lantarki ta Abuja, AEDC, ta fara yanke wutar lantarki a ofisoshin gwamnati a Jihar Niger saboda bashin da ta ke bi da ya kai Naira Biliyan
Rundunar Sojojin Najeriya ta sha fama da hatsari kala daban-daban na jiragenta a shekarar 2021 da ta gabata, mun tattaro muku okuta hudu da irin haka ta auku.
Labarai
Samu kari