Wani masani ya ce tsohon tarihin masarautar Kano ne dalilin da ya kawo jinkiri a shari'sr da ake tsakanin bangaren Aminu Ado Bayero da Muhammadu Sanusi II.
Wani masani ya ce tsohon tarihin masarautar Kano ne dalilin da ya kawo jinkiri a shari'sr da ake tsakanin bangaren Aminu Ado Bayero da Muhammadu Sanusi II.
A yayin da rikicin Rasha da Ukraine ya cika kwanaki 15, sojojin Rasha sun mamaye a kalla manyan birane hudu na kasar yayin da aka shirya a babban birnin Kyiv.
Hukumar yan sandan jihar Kaduna ta bayyana cewa ta damke wani Mohammed Giwa, wanda ake zargi da kisan marigayi Muhammad Maisaka, tsohon jami'in Soja sama..
A safiyar ranar Laraba ne labarin rasuwar DIG Joseph Egbunike ta riski rundunar 'yan sandan Najeriya.An ruwaito yadda ya rasu ranar Talata, minti 10 a asibiti.
Majalisar dattawan Najeriya ta zauna a yau dinnan, ta yi watsi da bukatar da shugaba Buhari ya mika majalisa domin gyara dokar zabe ta 2022. An bayyana dalilin.
Jami'an Kwana-kwana suna can suna kokarin gashe wuta da ta kama wani gini mai bena uku a unguwar Mushin a Legas bayan wani tanka dauke da man fetur ta kama da w
Birnin Kebbi - Gwamnatin jihar Kebbi ta tabbatar da kisan hafsoshin hukumar Sojoji da tsagerun yan bindiga daga jihar Neja suka yi a Kebbi. Rahotanni sun bayya
Tawagar ministocin Buhari ta yi hadari, ana fargabar 'yan sanda hudu sun mutu a wurin hadarin. Rahoto ya bayyana yadda hadarin ya faru a wani yankin jihar Delta
Gwamna Mai Mala Buni na jihar Yobe ba zai taba komawa kujerar Shugaban jam'iyyar All Progressives Congress (APC), Gwamna Nasir El-Rufai na jihar Kaduna yace.
Majalisar dattawa ta tabbatar da sunayen mutane biyar da shugaban kasa Muhammadu Buhari ya mika mata a matsayin kwamishinonin hukumar yaki da rashawa ta ICPC.
Labarai
Samu kari