Kamfanin BUA ya fito ya yi magana kan batun cewa Abdul Samad Rabiu zai sayi kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars. Kamfanin ya ce babu kamshin gaskiya a zancen.
Kamfanin BUA ya fito ya yi magana kan batun cewa Abdul Samad Rabiu zai sayi kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars. Kamfanin ya ce babu kamshin gaskiya a zancen.
Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
Shugaban kasar Nijar ya karrama Aliko Dangote da wasu Gwamnonin Najeriya. Mohammed Bazoom ya kuma bada lambar yabo ga Aliko Dangote da Abdussamad Isiyaka Rabiu.
Tun da aka harbi mutane aka ji jirgin Warri-Itakpe ba zai rika tsayawa a Ajaokuta ba. Jirgin Legas zuwa Kano ba zai rika tashi ba saboda ta'adin ‘yan bindiga.
Gwamnatin tarayya, a ranar Laraba, ta kare kudurin shugaban kasa Muhammadu Buhari na kashe Naira biliyan 1.145 ga Jamhuriyar Nijar a kwanakin nan kadan....
Abuja - A daren ranar Talata wasu jami’an sojojin Najeriya da suka hada sojin ruwa, sojin kasa da sojin sama suka koka kan jinkirin da gwamnatin tarayya ta yi .
Obasanjo, wanda shi ke da sarautar Balogun din Owu, ya karba sabon basaraken tare da 'yan Owu da kuma masu nadin sarauta a gidansa na Ita-Eko dake jihar Ogun.
Hukumar Kula da kafafen watsa labarai ta Najeriya, NBC, ta ci gidan watsa labarai na Trust Television Network (Trust TV) tarar Naira miliyan 5 kan bidiyon da ta
Yanzu haka dai babban sufeton ‘yan sandan Najeriya Usman Baba yana ganawa da daukacin kwamishinonin ‘yan sanda da sauran manyan hafsoshin kasar nan kan tsaro.
Duk iya zuwa bikin da masu karatu suke yi, bana tsammanin sun yaba cin karo da mace mai nishadantarwa tare da iza baki ko 'yan biki ta sanya hijabi ko sau daya.
An fara ganawar ne ‘yan mintoci kadan bayan karfe 2:00 na rana a harabar majalisar dattawa ta kasa a ranar Laraba, Punch ta ruwaito a wani rahoton dauka samo.
Labarai
Samu kari