A labarin nan, za a ji cewa jagoran NDC na kasa, Sanata Seriake Dickson ya bayar da tabbacin cewa jam'iyyar ta fara sanya sunayen 'yan takararta a manhajar INEC.
A labarin nan, za a ji cewa jagoran NDC na kasa, Sanata Seriake Dickson ya bayar da tabbacin cewa jam'iyyar ta fara sanya sunayen 'yan takararta a manhajar INEC.
Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
Mustapha Imam, daya daga cikin mutanen da yan bindiga suka sace jirgin kasar Kaduna zuwa Abuja ya ce ya yi wa yan bindiga magani a lokacin da ya ke tsare a hann
Wasu ‘yan ta’adda sun kai farmaki kan ayarin motocin mataimakin sufeto Janar na ‘yan sanda na shiyya ta 12 da hedikwatarsa da ke Bauchi, Audu Madaki a hanya.
Wasu tsagerun yan bindiga sun halaka ran mutum ɗaya kana suka yi awon gaba da shugaban makarantar kididdiga da ke yankin ƙaramar hukumar Ƙaura, jihar Kaduna.
Wata babban kotun shari'a da ke Tsafe, a karamar hukumar Tsafe na Jihar Zamfara a ranar Talata ta raba auren shekaru 23 tsakanin wani mutum Musa Tsafe da jikars
Wani mutumi ya yanke jiki ya fadi sumamme bayan ya ari makudan kudade don buga caca. Tun farko dai bashi mutumin ya dauka kuma sai gashi ya taki rashin sa'a.
A wani yunkuri na kawar da fargabar mazauna Abuja dangane da barazanar tsaro da ake gani a baya-bayan nan, Sufeto Janar na ‘yan sandan Najeriya, IGP Usman.
Jim kaɗan kafin fara taron majalisar zartarwa FEC, shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, ya jagoranci baiwa sabbin sakatarorin dindindin uku rantsuwar kama aiki Ofis
Hukumar gudanarwar jami’ar jihar Kaduna (KASU) ta koma karatun zango na biyu na shekarar 2020/2021 ga dalibanta na digirin farko har zuwa digirin digirgir.
Farfesa Wole Soyinka ya yi maraba da batun tunbuke Muhammadu Buhari daga kan karagar mulki. Soyinka ya marawa ‘Yan Majalisa baya a kan tunbuke Shugaban Kasa.
Labarai
Samu kari