Gwamnatin China ta bayyana rahoton leken asiri da ya nuna tana shirin tura sababbin makamai zuwa Iran a matsayin kirkirarren labari, ta shirya tunkarar Amurka.
Gwamnatin China ta bayyana rahoton leken asiri da ya nuna tana shirin tura sababbin makamai zuwa Iran a matsayin kirkirarren labari, ta shirya tunkarar Amurka.
Kungiyar limamai da malaman musulunci ta Ogun ta yi fatali da yunkurin maida makarantun mishin ga kiristoci, sun ce hakan rashin adalci ne ga musulmai.
Alhaji Atiku Abubakar, tsohon mataimakin shugaban kasar Najeriya ya ce zai sauya rashin adalcin da ake da shi wajen nadin shugabannin tsaro a gwamnatin Buhari.
gwamnatin tarayya ta sanar da kudirinta na zagaye jami'ar usman dan fodio dake sokoto domin samarmata da tsaro da kokarin magance wasu abubuwan tsaro na jami'ar
A jihar Oyo, an kama wasu ma'aikata, ciki har da wadanda suka yi ritaya bisa zargin sun saci kudaden da suka kai N4.8bn na gwamnatin jihar da sunan yin aiki.
Wani bidiyo na wata kyakkyawar amarya mai ji da tsawo ya haifar da zafafan martani a shafukan soshiyal midiya. Yanayin direwar amaryar ya burge mutane da dama.
Iyalai, 'yaya, yan'uwa da abokan arziki sun halarci jana'izar dan majalisar dokokin jihar Legas da ya wakilci Mushin, Hanarabul Olawaje AbdulSobur da ya mutu.
Rahotanni sun tabbatar da an ga jirgin da ya dauko wasu ‘yan kasashen Indiya, Foland, Fakistan da Sri Lanka a wajen rijiyoyin man Ribas da zargin za suyi sata.
Wasu bankunan Najeriyan sun kara ranakun aiki domin karban kudaden yan Najeriya kafin ranar 31 ga watan Junairun da gwamnati tarayya da CBN suka bada wa'adi.
Asiya Sani Buhari, kanwar UmmuKulsum Sani Buhari,budurwar da ake zargin ‘dan Chana da halakawa, tace suna leke ta taga lokacin da Geng ya soka mata wuka a wuya.
Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, dan takarar kujerar shugaban kasa karkashin jam'iyyar APC ya zannan da kungiyar Kiristocin Najeriya watau CAN ranar Laraba a Abuja.
Labarai
Samu kari