Matatar Dangote da ke Legas ta rage farashin da take sayar da litar man fetur ga 'yan kasuwa. Matatar ta kuma kawo sabon tsarin sayarwa ga 'yan kasuwa.
Matatar Dangote da ke Legas ta rage farashin da take sayar da litar man fetur ga 'yan kasuwa. Matatar ta kuma kawo sabon tsarin sayarwa ga 'yan kasuwa.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin tarayya Abuja, ta yanke hukunci a shari'ar da ke kalubalantar shugabancin David Mark a jam'iyyar ADC.
Yan bindiga a jihar Zamfara da suka sace Kwanel Rabiu Garba Yandoto (mai ritaya) da yaransa biyu sun sako su bayan an biya su kudin fansa ta naira miliyan 10.
Babban malamin addini ya hango wanda zai gaji Buhari a zaben 2023, ya ce kowa ya yi hakuri, amma a nasa hange Atiku ne zai lashe zaben 2023 da ke tafe nan kusa.
Wasu tsagerun 'yan bindiga sun hallaka wata mata mai juna biyu, inda suka hallaka wasu mutum uku kuma daban duk dai a lokacin da suka kawo farmaki a Anambra.
Wata 'yar bautar kasa ta wallafa wani bidiyon da ke nuna yadda ta sha gwagwarmaya a ranar farko da ta isa aji don koyar da dalibai a makarantar Da aka tura ta.
'Yan kasuwa a wata jihar Arewacin Najeriya na ci gaba da bayyana bore da kin karbar sabbin Naira, sun ce akwai gyara. Mutanen kauye ma sun ki sabbin Naira.
Wata budurwa ta Fashe da kuka a manhajar TikTok yayin da take bayyana yadda mai aikinsu ta zuba mata wani sinadari a man fuskarta wanda ya kai ga illata ta.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari zai kaddamar da wasu jirage kiran Najeriya yayin da yake gab da sauka daga mulki a zaben 2023. An bayyana yadda aka yi jiragen.
Maganunuwan gargajiya da illar da suke mana bamu sani ba, amma haka zaka ga muna shansu ba iyaka, magani daya amma yana warkar da cuta goma ko fiye da haka
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kaddamasr da sabon hedkwatar hukumar yan sandan Najeriya ta jihar Yobe a ranar Litinin, 9 ga watan Junairu, 2023 a Damaturu.
Labarai
Samu kari