Gwamnatin China ta bayyana rahoton leken asiri da ya nuna tana shirin tura sababbin makamai zuwa Iran a matsayin kirkirarren labari, ta shirya tunkarar Amurka.
Gwamnatin China ta bayyana rahoton leken asiri da ya nuna tana shirin tura sababbin makamai zuwa Iran a matsayin kirkirarren labari, ta shirya tunkarar Amurka.
Kungiyar limamai da malaman musulunci ta Ogun ta yi fatali da yunkurin maida makarantun mishin ga kiristoci, sun ce hakan rashin adalci ne ga musulmai.
Wani magidanci ma'aikacin gwamnati, Mista Onu, ya roki Kotun Kostumare tataimaka ta raba shi da masifaffiyar matarsa sakamakon babu sauran aminci tsakaninsu.
Dakarun sojojin Najeriya na Operation Hadin Kai sun yi nasarar halaka babban kwamandan Boko Haram mai suna Abu Hassan da wasu mayakansa guda 13 a Mafa, Borno.
Wani kofur na hukumar sojojin Najeriya ya shiga hannu bayan bige wannan babban janar da mota cikin bariki kuma haka yayi sanadiyar mutuwar Birgediya janar.
Kwamitin limamai da malaman addinin musulunci a Kaduna zata shirya wani taro don tattaunawa da yan takarar gwamna na jam'iyyu a zaben 2023 don sanin manufofinsu
Kungiyar Kiristocin Najeriya ta gana dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC, Asiwaju Bola Ahmad Tinubu don tattauna abubuwan da suka shafi muradan Kirista.
An shiga rudani yayin da aka bankado gawarwakin wasu mutum biyu da ake kyautata zaton sun mutu ne a dakin. Ya zuwa yanzu dai 'yan sanda na ci gaba da bincike.
An girke jami'an rundunar yan sandan Najeriya a harabar majalisar jihar Ekiti. Yan sandan sun umurci ma'aikatan majalisar su tafi gida saboda barazanar hari.
Ministan ilimi, Malam Adamu a ranar Laraba, 16 ga watan Nuwamba ya bayyana matsayin gwamnatin tarayya cewa ba zata biya malaman ASUU kudin aikin da basu yi ba.
Majalisar dattawa ta bayyana amincewarta da batun sauya fasalin Naira da babban Najeriya, CBN ke shirin yi. Ta yi tsokaci kan wa'adin mayar da kudade banki.
Labarai
Samu kari