Wata majiya daga Iran ta bayyana cewa Amurka ta amince ta saki kadarorin Iran da aka rike a Qatar. Jami'in gwamnatin Amurka ya yi magana kan lamarin.
Wata majiya daga Iran ta bayyana cewa Amurka ta amince ta saki kadarorin Iran da aka rike a Qatar. Jami'in gwamnatin Amurka ya yi magana kan lamarin.
Gwamnatin Tarayya ta fitar da jerin sunayen mutane da ƙungiyoyi 48 da aka ayyana a matsayin wadanda ke tallafa wa ayyukan ta'addanci a Najeriya na shekarar 2026.
Gwamna Masari na jihar Katsina ya zubar da hawaye yayin da ya gabatar da kasafin kudin shekarar 2023 a gaban majalisar dokoki wacce ita ce ta karshe a wa'adinsa
Wata mata ta kasa boye farin cikinta bayan saurayoin diyarta ya fitar da su daga gidan gandu zuwa wani gidan haya irin na yan gayu. Abun ya taba zukata da dama.
Wani jarumin matashi a jihar Legas ya lashe gasar cin Suya da kamfanin Sooya Bristo ya shiryawa matasa a unguwar Lekki ta jiha Legas ranar Lahadin da ya gabata.
An shiga firgici yayin da aka gano gawar wata yarinya 'yar shekaru 16 a cikin durowa a dakin otal. Majiya ta ce an fara bincike don gano musabbabin mutuwarta.
Mummunan hatsarin mota ya yi sanadin rasuwar kimanin mutane 37 a babban hanyar Maiduguri zuwa Damaturu a karamar hukumar Kondugua na jihar Borno a ranar Talata
A birnin Kalifoniya da ke Amurka, an samu wanda ya taki sa’a ya shiga caca, ya tashi da Dala Biliyan 2.04. Sai dai kusan $520m za su iya tafiya wajen haraji.
Gwamnatin tarayya ta bakin ministan harkokin cikin gida, Ogbeni Rauf Aregbesola, tace ta karkare bincike kan duk wani abu da ya shafi fashin gidan yarin Kuje
Nduka Anyanwu, dan takarar kujerar majalisa ta mazabar Ahiazu a jihar Imo karkashin jam'iyyar All Progressives Granda Alliance, APGA, ya fada hannun mahara.
Wani dan Najeriya ya bayyana yadda ya mutu ya dawo, ya ce ya kwanta rashin lafiya amma kuma ya ga alamar ya mutu kawai. Daga baya yace ya dawo duniya sarai.
Labarai
Samu kari