Hukumar yaki da rashawa ta ICPC ta bayyana dalilan da suka sa ta damke tsohon ministan kimiyya da fasaha, Uche Nnaji a filin jirgin sama a Abuja.
Hukumar yaki da rashawa ta ICPC ta bayyana dalilan da suka sa ta damke tsohon ministan kimiyya da fasaha, Uche Nnaji a filin jirgin sama a Abuja.
Babban Bankin Najeriya CBN ya soke lasisin wasu bankunan microfinance 46 daga 1 ga Yuli, 2026 saboda rashin cika ƙa’idojin aiki da doka ta tanada.
Jam'iyyar APC ta sanar da dage taron gangamim kamfen dinta a jihar Kwara saboda shugaban kasa Muhammadu Buhari ya zai tafi kasar waje, ba zai samu dama ba.
Wani matashi dan Najeriya mai shekaru 49 na neman Karin auren mata ta biyu kuma ya lissafo abubuwan da yake bukata bayan ya ce zai biya sadaki naira miliyan 1.
A wata hira da aka yi da shi Muhammad Gudaji Kazaure ya fallasa abin da mafi yawan ‘Yan Majalisa ba su sani ba a kan CBN a game da badakala da ta’adi da ake yi.
Rahoton da muke samu daga majiya mai tushe ta bayyana cewa, dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar NNPP ya samu babban rabo a yankin Arewa ta tsakiya a kasar.
Rundunar ‘yan sandan jihar Legas ta damke jarumin fim mai shekaru 30 da ya cakawa makwabcinsa wuka kan hayaniyar N1,000 da suka yi ta kudin wutar lantarki.
An roki AGF, Abubakar Malami ya gargadi Gwamnatin tarayya a kan Godwin Emefiele a wata wasikar Kayode, Maduabuchi, Ozoani, Nurudeen, Mohammed, da kuma Obegolu.
Yanzu muke samun labarin cewa, hukumar DSS ta ce bata kama gwamnan babban bankin Najeriya ba kamar yadda rahotanni a baya suka bayyana a kafafen labaran gida.
Gwamnan babban bankin Najeriya da ake ta kace-nace a kansa a makonnkn nan, Godwin Emefiele, ya koma ofishinsa yau Litinin bayan gama hutun shekara a kasar waje.
Rundunar yan sandan Kano ta tabbatar da kama wasu mutane biyu bisa zarginsu da yi wa idon wata amarya lahani ana tsaka da bikinta. Za a gurfanar da su a kotu.
Labarai
Samu kari